< اول تواریخ 22 >

پس داود گفت: « اين است خانه يهُوَه خدا، و اين مذبح قرباني سوختني براي اسرائيل مي باشد.» ۱ 1
Sai Dawuda ya ce, “Gidan Ubangiji Allah zai kasance a nan, haka kuma bagaden hadaya ta ƙonawa don Isra’ila.”
و داود فرمود تا غريبان را که در زمين اسرائيل اند جمع کنند، و سنگ تراشان معين کرد تا سنگهاي مربع براي بناي خانه خدا بتراشند. ۲ 2
Dawuda kuwa ya umarta a tattara baƙin da suke zama a Isra’ila, daga cikinsu ya sa masu farfasa duwatsu don su shirya duwatsun da aka sassaƙa saboda ginin gidan Allah.
و داود آهن بسياري به جهت ميخها براي لنگه هاي دروازه ها و براي وصلها حاضر ساخت و برنج بسيار که نتوان وزن نمود. ۳ 3
Ya tanada ƙarfe mai yawa don ƙusoshi saboda ƙyamaren hanyoyin shiga da kuma saboda mahaɗai, da ƙarin tagulla fiye da ƙirge.
و چوب سرو آزاد بيشمار زيرا اهل صَيدون و صور چوب سرو آزاد بسيار براي داود آوردند. ۴ 4
Ya kuma tanada gumaguman al’ul masu yawa fiye da ƙirge, gama Sidoniyawa da mutanen Taya sun kawo su wa Dawuda da yawa.
و داود گفت: « پسر من سليمان صغير و نازک است و خانه اي براي يهُوَه بايد بنا نمود، مي بايست بسيار عظيم و نامي و جليل در تمامي زمينها بشود؛ لهذا حال برايش تهيه مي بينم.» پس داود قبل از وفاتش تهيه بسيار ديد. ۵ 5
Dawuda ya ce, “Ɗana Solomon matashi ne kuma bai gogu ba, kuma gidan da za a gina wa Ubangiji zai zama mai ƙayatarwa ƙwarai, sananne da kuma mai daraja a idon dukan al’ummai. Saboda haka zan yi shirye-shirye saboda shi.” Sai Dawuda ya yi ɗumbun shirye-shirye kafin mutuwarsa.
پس پسر خود سليمان را خوانده، او را وصيت نمود که خانه اي براي يهُوَه خداي اسرائيل بنا نمايد. ۶ 6
Sa’an nan ya kira ɗansa Solomon ya umarce shi yă gina gida domin Ubangiji, Allah na Isra’ila.
و داود به سليمان گفت که: « اي پسرم! من اراده داشتم که خانه اي براي اسم يهُوَه خداي خود بنا نمايم. ۷ 7
Dawuda ya ce wa Solomon, “Ɗana, na yi niyya a zuciyata in gina gida saboda Sunan Ubangiji Allahna.
ليکن کلام خداوند بر من نازل شده، گفت: چونکه بسيار خون ريخته اي و جنگهاي عظيم کرده اي، پس خانه اي براي اسم من بنا نخواهي کرد، چونکه به حضور من بسيار خون بر زمين ريخته اي. ۸ 8
Amma wannan maganar Ubangiji ta zo mini, ‘Ka zub da jini mai yawa ka kuma yi yaƙe-yaƙe masu yawa. Ba za ka gina gida domin Sunana ba, domin ka zub da jini da yawa a duniya a idona.
اينک پسري براي تو متولد خواهد شد که مرد آرامي خواهد بود زيرا که من او را از جميع دشمنانش از هر طرف آرامي خواهم بخشيد، چونکه اسم او سليمان خواهد بود در ايام او اسرائيل را سلامتي و راحت عطا خواهم فرمود. ۹ 9
Amma za ka haifi ɗa wanda zai zama mutumin salama da kuma hutu, zan kuma ba shi hutu daga dukan abokan gābansa a kowane gefe. Za a kira shi Solomon, zai kuma kawo wa Isra’ila salama da natsuwa a zamanin mulkinsa.
او خانه اي براي اسم من بنا خواهد کرد و او پسر من خواهد بود و من پدر او خواهم بود. و کُرسي سلطنت او را بر اسرائيل تا ابدالآباد پايدار خواهم گردانيد. ۱۰ 10
Shi ne wanda zai gina gida saboda Sunana. Zai zama ɗana, ni kuma zan zama mahaifinsa. Zan kafa kujerar sarautarsa a bisa Isra’ila har abada.’
پس حال اي پسر من خداوند همراه تو باد تا کامياب شوي و خانه يهُوَه خداي خود را چنانکه درباره تو فرموده است بنا نمايي. ۱۱ 11
“Yanzu, ɗana, Ubangiji ya kasance tare da kai, bari kuma ka yi nasara ka kuma gina gidan Ubangiji Allahnka, kamar yadda ya ce za ka yi.
اما خداوند تو را فطانت و فهم عطا فرمايد و تو را درباره اسرائيل وصيت نمايد تا شريعت يهُوَه خداي خود را نگاه داري. ۱۲ 12
Bari Ubangiji ya ba ka basira da fahimi sa’ad da ya sa ka shugaba a bisa Isra’ila, saboda ka kiyaye dokar Ubangiji Allahnka.
آنگاه اگر متوجه شده، فرايض و احکامي را که خداوند به موسي درباره اسرائيل امر فرموده است، به عمل آوري کامياب خواهي شد. پس قوي دلير باش و ترسان و هراسان مشو. ۱۳ 13
Ta haka za ka yi nasara in ka mai da hankali ga kiyaye ƙa’idodi da dokokin da Ubangiji ya ba wa Musa saboda Isra’ila. Ka yi ƙarfin hali ka kuma ƙarfafa. Kada ka ji tsoro ko ka fid da zuciya.
و اينک من در تنگي خود صد هزار وزنه طلا و صد هزار وزنه نقره و برنج و آهن اينقدر زياده که به وزن نيايد، براي خانه خداوند حاضر کرده ام؛ و چوب و سنگ نيز مهيا ساخته ام و تو بر آنها مزيد کن. ۱۴ 14
“Na sha wahala da yawa don in yi tanadi talentin dubu ɗari na zinariya, talenti miliyon na azurfa, ɗumbun tagulla da ƙarfe da suka wuce ƙirge da katako da dutse saboda haikalin Ubangiji. Za ka iya ƙara su.
و نزد تو عمله بسيارند، از سنگ بران و سنگتراشان و نجاران و اشخاص هنرمند براي هر صنعتي. ۱۵ 15
Kana da ma’aikata masu yawa, masu fafarshe duwatsu, masu gini da masu aikin katako, da kuma gwanaye a kowane irin aikin
طلا و نقره و برنج و آهن بيشمار است پس برخيز و مشغول باش و خداوند همراه تو باد.» ۱۶ 16
zinariya da azurfa, tagulla da ƙarfe, masu sana’a waɗanda suka wuce ƙirge. Yanzu ka fara aiki, Ubangiji kuma ya kasance tare da kai.”
و داود تمامي سروران اسرائيل را امر فرمود که پسرش سليمان را اعانت نمايند. ۱۷ 17
Sai Dawuda ya umarta dukan shugabannin Isra’ila su taimake ɗansa Solomon.
( و گفت): « آيا يهُوَه خداي شما با شما نيست و آيا شما را از هر طرف آرامي نداده است؟ زيرا ساکنان زمين را به دست من تسليم کرده است و زمين به حضور خداوند و به حضور قوم او مغلوب شده است. ۱۸ 18
Ya ce musu, “Ba Ubangiji Allahnku yana tare da ku ba? Bai kuma ba ku hutu a kowane gefe ba? Gama ya ba da mazaunan ƙasar gare ni, ƙasar kuma ta Ubangiji ce da mutanensa.
پس حال دلها و جانهاي خود را متوجه سازيد تا يهُوَه خداي خويش را بطلبيد و برخاسته، مَقدس يهُوَه خداي خويش را بنا نمايد تا تابوت عهد خداوند و آلات مقدس خدا را به خانه اي که به جهت اسم يهُوَه بنا مي شود درآوريد.» ۱۹ 19
Yanzu fa sai ku sa zuciyarku da ranku ga neman Ubangiji Allahnku. Ku fara ginin wuri mai tsarki na Ubangiji Allah, don ku kawo akwatin alkawarin Ubangiji da kayayyaki masu tsarki na Allah a cikin haikalin da za a gina saboda Sunan Ubangiji.”

< اول تواریخ 22 >