< Asan'ny Apostoly 18 >

1 Ie añe, le nienga i Atena t’i Paoly mb’e Korinto mb’eo.
Bayan haka, Bulus ya bar Atens ya tafi Korint.
2 Le tendreke ty Jiosy atao Akoila, nisamak’ e Ponto, ie vaho nivotrake boak’e Italia rekets’ i Prisilae, vali’e, (ami’ty nandilia’ i Klaodio te hakareñ’ amy Roma ze atao Jiosy.) Le niheova’e,
A can ya sadu da wani mutumin Yahuda mai suna Akwila, ɗan garin Fontus, wanda ya je can ba da daɗewa ba daga Italiya tare da matarsa Firiskila, gama Kalaudiyus ya umarci dukan Yahudawa su bar Roma. Sai Bulus ya tafi yă gan su,
3 aa kanao nihamban-tolon-draha, le nimoneñe am’ iereo ao, nitrao-pitoroñe, fa sindre mpamboatse lamban-kibohotse.
da yake shi ma mai ɗinkin tenti ne kamar su, sai ya zauna ya yi aiki tare da su.
4 Boa-tSabotse re nañoke am-pitontonañe ao, nandrekets’ o Jiosio naho o Grikao.
Kowace Asabbaci kuwa yakan yi muhawwara a majami’a, yana ƙoƙari yă rinjayi Yahudawa da Hellenawa.
5 Ie pok’eo boake Makedonia añe t’i Silasy naho i Timoty, le nazìn’ arofo t’i Paoly hitaroñe amo Jiosio te Iesoà i Norizañey.
Sa’ad da Sila da Timoti suka iso daga Makidoniya, sai Bulus ya ba da kansa ga yin wa’azi kaɗai, yana tabbatar wa Yahudawa cewa Yesu shi ne Kiristi.
6 Aa ie nandietse naho nanivetive avao, le nakopi’e o saro’eo, nanao ty hoe: Ami’ty añambone’ areo o lio’ areoo! Malio raho, fa homb’ amo kilakila ondatio henane zao.
Amma sa’ad da Yahudawa suka yi hamayya da Bulus suka kuma shiga zaginsa, sai ya karkaɗe tufafinsa a cikin rashin yarda, ya ce musu, “Alhakinku yana a kanku! Ba ni da wani laifi. Daga yanzu zan tafi wajen Al’ummai.”
7 Niakatse re, niheo mb’ añ’ anjomba’ ty atao Titosy Josto, mpitalaho aman’ Añahare, ie nipitek’ amy fitontonañey i anjomba’ey.
Sai Bulus ya bar majami’ar ya kuma tafi ƙofar da take kusa da gidan Titus Yustus, mai yi wa Allah sujada.
8 Niantoke i Talè t’i Krispo, bei’ i fitontonañey, naho o añ’ anjomba’e iabio; le maro amo nte-Korinto ro naha­janjiñe naho niato vaho nalipotse.
Kirisbus, shugaban majami’a, da dukan iyalinsa suka gaskata Ubangiji; Korintiyawa masu yawa kuwa da suka ji shi suka gaskata, aka kuwa yi musu baftisma.
9 Nañento i Paoly haleñe añ’ aroñaroñe t’i Talè, ami’ty hoe: Ko hembañe, fa mitaròña, le ko mianjiñe,
Wata rana da dad dare, Ubangiji ya yi magana da Bulus a cikin wahayi ya ce, “Kada ka ji tsoro; ka ci gaba da yin magana, kada ka yi shiru.
10 amy te mindre ama’o raho vaho tsy ao ty hiambotrak’ ama’o hijoy, fa maro ty ondatiko an-drova atoy.
Gama ina tare da kai, ba kuma wanda zai fāɗa maka ya cuce ka, domin ina da mutane da yawa a wannan birni.”
11 Aa le nitoloñe ao taoñe raike tsy enem-bolañe re nañoke o tsaran’ Añahareo am’iareo.
Saboda haka Bulus ya zauna a nan har shekara ɗaya da rabi, yana koya musu maganar Allah.
12 Ie nimpifehe’ i Akaia t’i Galio, le nifandrimboñe o Tehodao nañoridañe i Paoly, vaho nasese’ iareo mb’an-jaka.
Yayinda Galliyo yake muƙaddas Akayya, Yahudawa suka haɗa kai suka tasar wa Bulus, suka kuwa kawo shi cikin kotu.
13 T’in­daty tìañe, hoe iareo, manigìke ondatio hitalaho aman’ Añahare am-pirangañe Hake.
Suka yi zarge cewa, “Wannan mutum yana rarrashin mutane su yi wa Allah sujada a hanyoyin da suka saɓa wa doka.”
14 Ie fa ho nanoka-palie t’i Paoly, le hoe t’i Galio amo Tehodao, Naho ie mioza an-dilatse ndra ha­lolò­añe, ry Tehodao, le ho nitò te nifeahako.
A daidai sa’ad da Bulus yana shirin yin magana, sai Galliyo ya ce wa Yahudawan, “Da a ce ku Yahudawa kuna gunaguni game da munafunci, ko kuma wani babban laifi, da sai in iya sauraronku.
15 Fe kanao ontane ty amo tsarao naho o tahinañeo vaho i lili’ areoy—le mifandahara, fa tsy ho zakaeko.
Amma da yake ya shafi gardama ce game da kalmomi da sunaye da kuma dokarku, sai ku ji da ita da kanku. Ni ba zan zama mai shari’a kan irin waɗannan abubuwa ba.”
16 Le rinoa’e hisitak’ amy fiambesam-pizakañey.
Saboda haka ya kore su.
17 Aa le niambotraha’ i màroy t’i Sostena, bei’ i fitontonañey le kinabokabo’ iereo añatrefa’ i fiambesam-pizakañey, fe tsy nihaoñe’ i Galio.
Sai duk suka juya kan Sostenes shugaban majami’a suka yi masa dūka a gaban kotun. Amma Galliyo ko yă kula.
18 Ie nitambatse ela ao t’i Paoly, le niavotse amo roahalahio, vaho nijon-dàkañe mb’e Sirià añe mindre amy Prisilae naho i Akoila, ie fa nihitsife’e e Kenkrea ao hey o maroi’eo ami’ty fanta nanoe’e.
Bulus kuwa ya ci gaba da zama a Korint na’yan kwanaki. Sa’an nan ya bar’yan’uwa ya shiga jirgin ruwa zuwa Suriya tare da Firiskila da Akwila. Kafin ya tashi, ya aske kansa a Kenkireya saboda alkawarin da ya yi.
19 Ie nivotrake Efesosy añe, le nenga’e eo iereo, vaho nizilik’ am-pitontonañ’ ao nifañotsohotso amo Jiosio.
Suka isa Afisa, inda Bulus ya bar Firiskila da Akwila. Shi kansa ya shiga majami’a ya kuma yi muhawwara da Yahudawa.
20 Nihalalie’ iereo t’ie hitam­batse ao, fe tsy nimete.
Sa’ad da suka roƙe shi ya ƙara’yan kwanaki da su, bai yarda ba.
21 Fa hoe re amy fienga’ey: Tsy mete tsy ambenako e Ierosaleme ao i sabadidake fa antitotsey, f’ie hibalike naho non’ Añahare; le nijon-dakañe Efesosy ao.
Amma da yake barin wurin, ya yi alkawari cewa, “Zan dawo in Allah ya yarda.” Sa’an nan ya tashi daga Afisa a jirgin ruwa.
22 Ie nandoake e Kaisaria añe, le nionjoñe mb’eo nifañontane amy Fivoriy, vaho nizotso mb’e Antiokia mb’eo.
Sa’ad da ya sauka a Kaisariya, sai ya haura ya gai da ikkilisiya sa’an nan ya gangara zuwa Antiyok.
23 Teo hey re, vaho nienga nañariary an-tane Galate naho e Frigià añe nampaozatse o mpiòke iabio.
Bayan ya yi’yan kwanaki a Antiyok, Bulus ya tashi daga can ya zaga ko’ina a yankin Galatiya da Firjiya, yana ƙarfafa dukan almajirai.
24 Ie amy zao nivotrake Efesosy ao ty Jiosy atao Apolosy, nte Aleksandria; ondaty fonitse hilala, maozatse amo Sokitse Masiñeo.
Ana cikin haka sai wani mutumin Yahuda mai suna Afollos, ɗan ƙasar Alekzandariya, ya zo Afisa. Shi masani ne, yana da cikakken sani na Nassosi.
25 Toe naòke ami’ty lala’ i Talè indatiy, le naringatse an-troke, nitalily naho nañanatse Iesoà an-katò, fe ty fampilipora’ i Jaona avao ty nifohi’e.
An horar da shi a hanyar Ubangiji, ya kuma himma ƙwarai a magana, ya kuma yi koyarwa game da Yesu, daidai, ko da yake baftismar Yohanna ce kaɗai ya sani.
26 Niorotse nilañoñe an-kasibehañe am-pitontonañ’ao re; aa naho nahajanjiñe aze t’i Prisilae naho i Akoila, le natola’ iareo, vaho nampalange­sañe an-katò o satan’ Añahareo.
Sai ya fara magana gabagadi a majami’a. Sa’ad da Firiskila da Akwila suka ji shi, sai suka gayyace shi gidansu suka ƙara bayyana masa hanyar Allah sosai.
27 Ie nisalalae’e ty homb’ Akaia mb’eo, le nirisihe’ o roahalahio an-tsokitse o mpiòke añeo ty handrambe aze. Ie pok’ eo le vata’e nimbae’e o nahafiato amy hasoaio.
Sa’ad da Afollos ya so ya tafi Akayya, sai’yan’uwa suka ƙarfafa shi suka kuma rubuta wa almajiran da suke can da su marabce shi. Da isowarsa, ya zama da taimako ƙwarai ga waɗanda ta wurin alheri suka gaskata.
28 Amy te niliere’e an-ozatse am-batraike ey o Jiosio le naboa’e amo So­kitse Masiñeo te toe Iesoà i Norizañey.
Gama da ƙwazo ya ƙaryata Yahudawa a muhawwara a fili, yana tabbatar daga Nassosi cewa Yesu shi ne Kiristi.

< Asan'ny Apostoly 18 >