< Mathayo 18 >

1 Omwanya ogwo abheigisibhwa nibhaja ku Yesu nibhamuhwila ati, “Niga omukulu mubhukama bhwa mulwile?”
A lokacin nan sai almajirai suka zo wurin Yesu suka yi tambaya suka ce, “Wane ne mafi girma a mulkin sama?”
2 Mbe Yesu nabhilikila omwana omulela, namutula agati yebhwe,
Sai ya kira ƙaramin yaro ya sa shi yă tsaya a tsakiyarsu.
3 Naika ati, “Ni chimali enibhabhwila, mukabhula okuta na mkabha lwa abhana abhalela mtakutula okwingila mubhukama bhwa Nyamuanga.
Sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, in ba kun canja kuka zama kamar ƙananan yara ba, labudda, ba za ku shiga mulkin sama ba.
4 Kulwejo unu kekeya lwo mwana omulela, omunu lwoyo nimukulu mubhukama bhwa mulwile.
Saboda haka, duk wanda ya ƙasƙantar da kansa kamar wannan yaro, shi ne mafi girma a mulkin sama.
5 Na wona wona unu kalamila omwana omulela kwisina lyani kandamilaanye.
Duk kuma wanda ya karɓi ƙaramin yaro kamar wannan a cikin sunana ya karɓe ni ne.
6 Nawe unu kendelela umwi mu bhatoto bhanu abhanyikilisha bhaleme okungwa, jakabhee jakisi omunu oyo bhamubhoye olubhui (olumengo) mubhicha bhyaye, na bhamutubhishe muda ya inyanja.
“Amma duk wanda ya sa ɗaya daga cikin ƙananan nan da suka gaskata da ni ya yi zunubi, zai fiye masa a rataya babban dutsen niƙa a wuyarsa, a kuma nutsar da shi a zurfin teku.
7 Echalo jakubhona, kwa insonga ya akatungu ka amasakwa! Kulwokubha ni bhusi bhusi ago gona agaja mukatungu ako, nawe jilimubhona omunuyo alisangilisibhwa na amasakwa ago!
Kaiton duniya saboda abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi! Dole irin waɗannan abubuwa su zo, sai dai kaiton mutumin da ya zama sanadin kawo su!
8 Labha okubhoko kwao amo okugulu kwao okuletelesha amasakwa, mbe nukuteme ukurase Kula nawe. Nijakisi muno kwawe okwingila mubhuanga utali na kubhoko amo uli mulema, nawe utalaswa mumulilo gwa akajanende uli na amabhoko na amagulu gona. (aiōnios g166)
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
9 Mbe labha eliso lyao nilikwendelesha obhunyamuke, nulisoshemo ulilase kula nawe. Nijakisi muno kwawe okwingila mubhuanga uli na liso limwi, nawe utalaswa mumulilo gwa akajanende uli na meso gona. (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
10 Mbe mwitegeleshe, Mwasiga kugaya oumwi wa abhatoto bhanu. Kulwokubha enibhabhwila kutya mulwire bhalimo bhamalaika abhenene nsiku jona bhasamaliye obhusu bhwa lata Unu Ali mwigulu.
“Ku lura, kada ku rena ɗaya daga cikin waɗannan ƙanana. Gama ina faɗa muku mala’ikunsu a sama kullum suna duban fuskar Ubana da yake cikin sama.
11 (Gwata kutya: Emisango jinu ejibhonekana okubha Jo olugobho lwa 11, “Kulwokubha Omwana wa Adamu ejile okuchungula chinu chaliga chibhulile,” Emisango ejo jitabhonekene mu Mandiko agakala).
12 Omwiganilisha kutiki? Akasanga omunu ali na jinyabhalega egana limwi, na inyabhalega imwi nibhulako, atakusiga ejindi makumi mwenda na mwenda mwibanga nagenda okulonda eimwi eyo yabhulile?
“Me kuka gani? In wani yana da tumaki ɗari, sai ɗaya daga cikinsu ta ɓace, ba sai yă bar tasa’in da taran a kan tuddai yă je neman guda ɗayan da ta ɓace ba?
13 Mbe akefula naibhona, enibhabhwila echimali, kakondelelwa okuibhona kusiga ejindi jinu jitabhulile.
In kuwa ya same ta, ina gaya muku gaskiya, zai yi murna saboda ɗayan fiye da tasa’in da taran da ba su ɓace ba.
14 Kulwejo kutali kwenda kwe Esomwana owa mulwire okulola oumwi wa abhatoto nasingalika.
Haka ma Ubanku da yake cikin sama ba ya so ko ɗaya daga cikin ƙananan nan yă ɓace.
15 Mbe labha omumula wanyu akakuyabhila, genda, ujomwelesha obhunyamuke bhunu bhulio agati yao no omwene ali enyele. Akakungwa numenya ati wamulondola.
“In ɗan’uwanka ya yi maka laifi, ka je ka nuna masa laifinsa, tsakaninku biyu kaɗai. In ya saurare ka, ka maido da ɗan’uwanka ke nan.
16 Nawe akabhula okungwa ejao, nugege omuili umwi amo yongesha bhabhili, kulwokubha kuminwa jabhamasaidi bhabhili amo bhasatu bhuli egambo elitula okwimelegulu.
Amma in bai saurare ka ba, ka je tare da mutum ɗaya ko biyu, domin ‘a tabbatar da kowace magana a bakin shaidu biyu ko uku.’
17 Na labha akagaya okubhategelesha, nubhwile likanisa ingulu yo omusango gwo, labha akagaya nalema okutegelesha likanisa, mbe kulwejo abhe lwo umunyamaanga naunu kasolosha ligoti.
In kuwa ya ƙi yă saurare su, sai ka gaya wa ikkilisiya; in kuma ya ƙi yă saurari ikkilisiya ma, ka yi da shi kamar marar sanin Allah ko mai karɓar haraji.
18 Nichimali enibhabhwila, chona chona echo mulibhoya munsi nolwo mulwire echibhowa. Na chona chona echo mulisulumula munsi nolwo mulwire ona echisulumulwa.
“Gaskiya nake gaya muku, duk abin da kuka daure a duniya, za a daure a sama, duk kuma abin da kuka kunce a duniya, za a kunce shi a sama.
19 Enongesha okubhabhwila kutya abhanu bhabhili agati yemwe bhakekilishanya ingulu yo omusango gwona gwona muchalo munu, linu abhasabhwa, Lata wani owa mulwire kalikonja.
“Har wa yau, ina gaya muku cewa in mutum biyu a cikinku a duniya suka yarda su roƙi wani abu, Ubana da yake cikin sama zai yi muku.
20 Kulwokubha bhanu bhabhili amo bhasatu bhakekofyanya amwi mwisina lyani, Anye ndi agati gati yebhwe.
Gama inda mutum biyu ko uku suka taru cikin sunana, a can ma ina tare da su.”
21 Nasubha Petro naja namubhwila Yesu ati, “Lata Bugenyi, ejiya ngendo elinga omuili wani akanyabhila koleleki nimusasile? Kukingila ngendo musanju?”
Sai Bitrus ya zo wurin Yesu ya yi masa tambaya ya ce, “Ubangiji, sau nawa zan yafe wa ɗan’uwana sa’ad da ya yi mini zunubi? Har sau bakwai?”
22 Yesu nabhabhwila ati, “Nitakubhwila ngendo musanju, nawe kwiya makumi musanju wi indilemo ngendo musanju.
Yesu amsa ya ce, “Ina gaya maka, ba sau bakwai ba, amma sau saba’in da bakwai.
23 Kulwa injuno eyo obhukama bhwa mulwire obhususana no Omukama umwi oyo aliga nenda okumenya obhukumi bhwa imali yaye okusoka ku bhagaya bhaye.
“Saboda haka, mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya so yă yi ƙididdigar dukiyarsa da take a hannun bayinsa.
24 Ejile amba okubhala obhukumi bhwa imali, nibhamuletela omugaya Unu aliga natongwa jitalanta bhiumbi ekumi.
Da ya fara ƙididdigar, sai aka kawo masa wani wanda yake bin bashin talenti dubu goma.
25 Kulwokubha aliga atali na njila ya kuliya, lata bhugenyi waye nalamula bhamugushe omwene no omugasi waye na abhana na bhulichinu chinu aliga alinacho, koleleki aliye libhanja.
Da yake bai iya biya ba, sai maigida ya umarta a sayar da shi da matarsa da yaransa da kuma duk abin da yake da shi, a biya bashin.
26 Kulwejo omugaya oyo nagwa, nateja ebhiju imbele yae, naika ati, “Nuwikomeshe amwi nanye, enija okukuliya bhuli chinu chinu outonga.”
“Bawan ya durƙusa a gabansa. Ya yi roƙo ya ce, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka ƙaf.’
27 Kulwejo lata bhugenyi wo omugaya oyo, okwo aliga nasilwa ne echigongo, amusigile namusasila libhanja elyo.
Maigidan bawan ya ji tausayinsa, ya yafe masa bashin, ya kuma sake shi.
28 Nawe omugaya oyo agendele nabhugangana no umwi wa abhagaya bhejabho, oyo aliga natongwa egana limwi elya jidinari. Namukulula, namunyiga muchimilo, namubhwila ati, 'Nuundiye chinu enikutonga.'
“Amma da wannan bawa ya fita, sai ya gamu da wani abokin bautarsa wanda yake binsa bashin dinari ɗari. Sai ya cafke shi, ya shaƙe shi a wuya yana cewa, ‘Biya ni abin da nake binka!’
29 Nawe omugaya oyo aguye namwililila muno, namusabhwa ati, 'Nuunfwile echigongo, enija okukuliya.'
“Wannan abokin bautarsa ya durƙusa ya roƙe shi, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka.’
30 Nawe umugaya uliya owokwamba alemele. Atamusasiye, nagenda namulasa mulunyolo, kukingila ao amulipile chinu aliga namutonga.
“Amma ya ƙi. A maimako, sai ya je ya sa aka jefa shi a kurkuku, har yă biya bashin.
31 Mbe abhagaya bhejabho bhejile bhalola omusango ogwo, nabhabhilikila muno. Nibhamala nibhaja (nibhagenda) okubhwila lata bhugenyi webhwe bhuli chinu chinu bhalolele.
Sa’ad da sauran bayin suka ga abin da ya faru, abin ya ɓata musu rai ƙwarai, sai suka tafi suka faɗa wa maigidansu dukan abin da ya faru.
32 Mbe okwiya lata bhugenyi nabhilikila omugayagasi oyo, namubhwila ati, 'Omugaya omubhibhi awe, nakusasiye libhanja lyona linu nakutongaga kulwokubha weliliye muno.
“Sai maigidan ya kira wannan bawa. Ya ce, ‘Kai mugun bawa, na yafe duk bashin da nake binka domin ka roƙe ni.
33 Mbe jitakakwiyile okumufwila chigongo omugaya wejanyu lwakutyo anye nakufwiliye chigongo?
Ashe, bai kamata kai ma ka ji tausayin abokin bautarka yadda na yi maka ba?’
34 Mbe lata bugenyi waye abhiiliywe namutula mumabhoko gabhanu abhanyasa abhanu kukingila ao akaliile libhanja lyona linu katongwa.
Cikin fushi, maigidan ya miƙa shi ga ma’aikatan kurkuku su gwada masa azaba, har yă biya dukan bashin da ake binsa.
35 Mbe nikwo kutyo Lata wani owa mulwire alibhakolela, labha umwi wemwe atasasiye omuili waye okusokelela mumyoyo jemwe.
“Haka Ubana da yake cikin sama zai yi da kowannenku, in ba ku yafe wa’yan’uwanku daga zuciyarku ba.”

< Mathayo 18 >