< Luka 4 >

1 Sai Yesu, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dawo daga kogin Urdun, sai Ruhu Mai Tsarki ya bishe shi zuwa cikin jeji
Linu Jesu, chokwi zula Luhuho Lujolola, hakazwa kulwizi lwa Jodani, mi ava yendiswe Luhuho mwi halaupa.
2 kwana arba'in, shaidan kuma ya jarabce shi. A kwanakin nan, bai ci abinci ba, kuma yunwa ta kama shi bayan karshen lokacin.
havena mazuva ena makumi one nalikiwa kwa javulusi. Kakwina cha va lile mwao mazuva, mi kuma manisilizo eyo inako chava fwile inzala.
3 Shaidan ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka umarci wannan dutse ya zama gurasa.”
Javulusi cha wamba kwali, “Haiva u Mwana we Ireza, ulaele ilibwe ive chinkwa.”
4 Yesu ya amsa masa, “A rubuce yake, 'Ba da gurasa kadai Mutum zai rayu ba.'”
Jesu cha mwitava, “Kuñoletwe, Muntu kahali vulyo ha chinkwa.”
5 Sai shaidan ya kai shi zuwa wani tudu mai tsawo, ya kuma nuna masa dukan mulkokin duniyan nan a dan lokaci.
Linu javulusi cha mutwala ha chivaka chile, ni ku mutondeza mivuso yonse ye inkanda hohwaho vulyo.
6 Shaidan ya ce masa, “Zan ba ka iko ka yi mulkin dukan wadannan, da dukan daukakarsu. Zan yi haka domin an ba ni su duka in yi mulkinsu, kuma ina da yanci in ba dukan wanda na ga dama.
Javulusi cha wamba kwali, “Ka ni kuhe vuyendisi bwe inkanda ni vulotu vonse, kakuti zivahewa kwangu, mi ni wola kuziha yense unisaka.
7 Saboda da haka, idan ka rusuna ka yi mani sujada, dukansu za su zama naka.”
haiva chiwani kuvamela ni kuni kunkwila muive yako.”
8 Amma Yesu ya amsa ya ce masa, “A rubuce yake, 'Dole ne Ubangiji Allahnka za ka yi wa sujada, shi kadai kuma za ka bauta wa.”
Jesu che tava cha muti, Kuñoletwe, mo kunkwile Simwine Ireza, mi hape mo mutendele yenke.”
9 Sai shaidan ya kai Yesu Urushalima, ya tsayadda shi a bisan kololuwar haikali, kuma ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka jefas da kanka kasa daga nan.
Linu javulusi cheza kutwala Jesu mwa Jerusalema niku muvika ha chivaka chichilelele cha muzako we tempele, mi chati kwali, “Heiva u Mwana we Ireza, lisohele hansi kuzwa hanu.
10 Domin a rubuce yake, 'Zai ba mala'ikunsa umarni su kiyaye ka, su kuma tsare ka,'
“Kakuti ku ñoletwe, mwa laele ma ñiloi akwe, a amana niwe, aku vukeleze,
11 kuma, 'Za su daga ka sama a hannunsu, don kada ka yi tuntube a kan dutse.”
mi hape, 'Ka akunyemune muma yanza ao, kuti kenzu u chunchuli itende lyako hebwe.”'
12 Yesu ya amsa masa cewa, “An fadi, 'Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.'”
Kuku mwitava, Jesu chati, “Ku wambitwe, 'Kenzu viki Simwine Ireza wako hakulikwa.”'
13 Da shaidan ya gama yi wa Yesu gwaji, sai ya kyale shi sai wani lokaci.
Cwale javulusi ha mana kulika Jesu, cheza ku musiya ni kuyenda haisi imwi inako.
14 Sai Yesu ya koma Galili cike da ikon Ruhu, kuma labarinsa ya bazu cikin dukan wuraren dake wannan yankin.
Linu Jesu havola mwa Galilea muziho zo Luhuho, indava zi amana naye chize zulankana ku zimbuluka chikiliti chonse.
15 Ya yi ta koyarwa a cikin majami'unsu, sai kowa na ta yabon sa.
Mi chatanga ku luta mu ma sinagoge avo mi vonse chi va mutemba.
16 Wata rana ya zo Nazarat, birnin da aka rene shi. Kamar yadda ya saba yi, ya shiga cikin majami'a a nan ranar Asabaci, ya kuma tashi tsaye domin ya karanta Nassi.
Cha keza mwa Nazareta, mwi tolopo mwa va kulili, mi sina ha i vali chizo chakwe, cheza mu ma sinagoge i va li zuva lya la Mugivelo, sina ha i vali chizo, cha zima ni ku vala cha ku huweleza.
17 An mika masa littafin anabi Ishaya, ya bude littafin ya kuma ga inda an rubuta,
Imbuka ya mupolofita Isaya iva hewa kwali, che yalula imbuka ni kuwana chi vaka hai va ñoletwe,
18 “Ruhun Ubangiji yana kai na, domin ya shafe ni in yi wa'azin Bishara ga matalauta. Ya aike ni in yi shelar yanci ga daurarru, da kuma budewar idanu ga makafi, in 'yantar da wadanda su ke cikin kunci,
Luhuho lwa Simwene lwina hangu, kakuti a vani singi ku wamba makande malotu ku va shevete. A va ni tumi ku nkonkelza intukuluho ku va suminwe, ku lukulula va lyatililwe, mi ni ku vo zekeza ku vona ku va sa voni,
19 in kuma yi shelar shekarar tagomashi na Ubangiji.”
ni ku konkeleza chi limo cha Simwine che nshemuvo.”
20 Sai ya rufe littafin, ya mai da shi ga ma'aikacin majami'ar, sai ya zauna. Dukan wadanda suke cikin majami'ar suka zura Idanuwansu a kansa.
Che yala imbuka, ni ku i voza ku ya vali muvavaleli ne kala hansi. Menso a vonse va vena mu ma sinagoge a va lolete vulyo hali.
21 Sai ya fara masu magana, “Yau wannan Nassi ya cika a kunuwanku.”
Chatanga ku wamba ku vali, “Sunu i intimana chi ye zuzilikizwa ni mu zuwile.”
22 Dukan wadanda ke wurin sun shaida abin da ya fadi kuma dukansu sun yi ta mamakin kalmomin alheri da suke fitowa daga bakinsa. Suna cewa, “Wannan ai dan Yusufu ne kawai, ko ba haka ba?”
Vonse mwateni chi va va paka ku zavali ku wamba mi chiva komokiswa cha manzwi e zwile chishemo avali ku zwa mukaholo kakwe. Va vali ku wamba, “Uzu mwana Josefa wa muswisu, nandi kanjeye?”
23 Yesu ya ce masu, “Lallai za ku fada mani wannan karin magana, 'Likita, ka warkar da kanka. Duk abin da mun ji wai ka yi a Kafarnahum, ka yi shi a nan garinka ma.'”
Cha wamba ku vali, “Cheniti ka muwambe iyi inguli kwangu, 'Iñanga, lihoze u mwine. Zonse zitu va zuwi zo va pangi mwa Kapenaumi, pange zi swana ni mu munzi we tolopo yako.”'
24 Ya sake cewa, “Hakika na fada maku, annabi baya samun karbuwa a garinsa.
Kono cha wamba, “Ni mi wa mbila vu niti kakwina mupolofita yo tambulwa mwi tolopo munzi we tolopo yakwe.
25 Amma na gaya maku gaskiya akwai gwauraye da yawa cikin Isra'ila a zamanin Iliya, lokacin da an rufe sammai shekaru uku da rabi babu ruwa, lokacin da anyi gagarumar yunwa a duk fadin kasar.
Kono mu vuniti ni mi wambila ku vena vafwililwe vangi mwa Isilaele mwinako ya Eliya, i wulu hali ve yalite zilimo zotatwe ni myezi i ma na iyanza ni chonke, chi kweza inanga ikando mu chi vaka chonse.
26 Amma ba a aiki Iliya zuwa wurin waninsu ba, sai wurin gwauruwa da ke a Zarifat can kusa da Sidon.
kono Eliya kena ava tumwa nanga ku umwina wavo, konji kwa Zarefasi mwa Sidoni, ku yo fwililwe ya vali kwi kala mwateni.
27 Akwai kutare da yawa kuma a Isa'ila a zamanin anabi Elisha, amma babu wanda aka warkar sai dai Na'aman mutumin Suriya kadai.
Kuvali kwina ve mbingwa vangi mwa Isilaele mwi nako ya Elisha mupolofita, kono ka kwina kuvali ya va hozwa kwande ya Namani mwina Siriya.”
28 Dukan mutanen da ke cikin majami'a suka fusata kwarai sa'adda suka ji wadannan zantattuka.
Vonse vantu va vena mu ma sinagoge chi ve zula kuvenga hava zuwa izi zintu.
29 Suka tashi suka tura shi zuwa wajen birnin, suka kai shi bakin dutsen da aka gina garinsu a kai dominsu jefar da shi kasa.
Chiva zimana, ni ku mu hambiliza kuzwa mwi tolopo. Chiva muhitisa ku mu vika ku impela ya chiwulu hava za kitwe itolopo yavo, kuti va musohele he impela ya chiwulu.
30 Amma ya ratsa tsakaninsu ya yi gabansa.
Kono cha va hita hakati kavo mi chaya ku chimwi chi vaka.
31 Sannan ya gangara zuwa Kafarnahum, wani birni a Galili. Wata Asabaci yana koya wa mutane a cikin majami'a.
Linu cha na sezumukela mwa Kapenaumi, mwi tolopo ya Galileya, mi ava tangi kuva luta ivali la Mugivelo.
32 Sun yi mamaki kwarai da koyarwan sa, domin maganarsa na da iko.
Va va komokiswa mulutilo wakwe, kakuti ava wambi ni vuyendisi.
33 A wannan lokacin akwai wani mutum a cikin majami'a mai kazamin ruhu, sai ya yi kara da babbar murya,
Hanu mu masinagoge ku vena mukwame ya vena i dimona-luhuho lusajololi, mi chahuweleza ahulu cha linzwi.
34 “Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo domin ka hallaka mu ne? Na san ko kai wanene! Kai ne Mai Tsarki na Allah!”
“Mawe! tuswanela kupanganzi nawe, Jesu wa Nazareta? Wakeza ku ku tusinyasinya? Ni kwizi kuti njiweni- Yenke yo Jolola wa Ireza.”
35 Yesu ya tsauta wa aljanin yana cewa, “Yi shiru ka fita daga cikinsa!” Da aljanin ya jefar da mutumin kasa a tsakiyarsu, ya fita daga cikinsa ba tare da yi masa rauni ba.
Jesu cha kalimela i dimona, chikuti, “Kenzu wambi zwe mukati kakwe!” Cwale aho i dimona li va soheli mukwame hansi mukati kavo, chilyazwa mukati kakwe, mi kena liva muholofazi ni hakuva vulyo.
36 Dukan mutanen suka yi mamaki, kuma suna ta zancen wannan abu a tsakaninsu. Sun ce, “Wanda irin maganganu kenan? Ya umarce kazaman ruhohin da karfi da iko kuma sun fita.”
Vantu vonse va va komokwa ahulu, chi va zwila havusu ku wamba zateni zumwi ku zumwi. Chivati, “Kanti manzwi amushovo nzi aa? U laela luhuho lusajololi che nkamaiso ni ziho mi zi zwa.”
37 Saboda da haka, an fara yada labarinsa zuwa dukan kewayen yankin.
Linu makande aa amana naye chi atanga kwi zivankana zivaka ku zimbuluka chikiliti.
38 Sai Yesu ya bar majami'ar ya shiga gidan Siman. A wannan lokacin, surukar Siman tana fama da zazzabi mai zafi, sai suka roke shi dominta.
Linu Jesu chazwa mu ma sinagoge ni kwinjila munzuvo ya Simoni. Hanu makwenyani va Simoni va chanakazi va vakatezwe vutuku bwa kuhisa muvili (isinza), mi chiva mu kumbila cha kuli kombeleza kachakwe.
39 Sai ya tsaya a kanta, ya tsautawa zazzabin, kuma ya rabu da ita. Nan take, ta tashi ta fara yi masu hidima.
Linu chazima hali ni ku kalimela isinza, mi nilya musiya. Haho vulyo cha zimana ni kutanga ku vatendela.
40 Da faduwar rana, mutane suka kawo wa Yesu dukan wadanda suke ciwo da cuttuttuka dabam dabam. Ya dora masu hannuwansa ya warkar da su.
Izuva ha limina, vantu chivaleta vonse va vali kulwala matuku avali ku chinchana chinchana kwa Jesu. Chavika mayanza akwe havali vonse ni kuva hoza.
41 Aljanu kuma sun fita daga wadasunsu da dama, suna kuka cewa, “Kai ne Dan Allah!” Yesu ya tsauta wa aljannun ya kuma hana su magana, domin sun sani cewa shine Almasihu.
Madimona nao chiazwa muvantu vangi, ni a lila kuhuwa mi nati, “Njewe Mwana we Ireza!” Jesu cha kalimela madimona, mi kena ava azuminini ku wamba, kakuti a vezi kuti ivali nji Kirisite.
42 Da safiya ta yi, ya kebe kansa zuwa wani wurin da babu kowa. Jama'a da dama suna neman sa suka zo inda yake. Sun yi kokari su hana shi barin su.
Izuva haliza ku zwa, chazwa ni kuya ku chivaka chili patite. Chisi cha vantu chi vali kumu lola chi cheza ku chi vaka kwavena. Chi va lika ku mukanisa kuti kanzi azwi havali.
43 Amma ya ce masu, “Dole in yi bisharar Allah a wasu birane da dama, domin dalilin da aka aiko ni nan kenan.”
Kono chati kuvali, ni swanela ku wamba makande malotu omu muvuso we Ireza ku matolopo mangi, kakuti njivaka hani ni vaka tumwa kunu.
44 Sai ya ci gaba da wa'azi cikin majami'u dukan fadin Yahudiya.
Linu cha zwila havusu ku kutaza mu ma sinagoge mane konse kwa Judeya.

< Luka 4 >