< Luka 1 >

1 Mutane da dayawa sun yi kokarin rubutu akan abubuwan da suka cika a tsakaninmu,
kulyuve mwoghopua Tiofilo avaanhu vinga valembile imhola isa Yesu Kilisite ndavule silyavombike kulyusue.
2 kamar yanda suka danka mana su, wadanda tun daga farko suka zama shaidu da idanunsu kuma manzanni ne na sakon.
valembile imhola isi ndavule tulyapangilue na vano valyalolile na maaso ghave, navano valyasipulisie kuhuma vuvutengulilo vwake.
3 Sabili da haka, ni ma, bayan da na yi bincike da kyau akan yanayin wadannan abubuwa tun da farko na ga ya yi kyau in rubuta wadannan abubuwa bi da bi ya mafi girmaTiyofilas.
ulwakuva nilondile vunono uvwakyang'haani vwa mhola sa Yesu vuhuma vuvutengulilo lino najune nivwene lunono kukulembela isi sooni muvutavike.
4 Ya zama haka domin ka san gaskiyar abin da aka koya maka ne.
neke ulukagule ulwakyang'haani lwa mbombo sino ukavulanisivue.
5 A cikin zamanin Hirudus, Sarkin Yahudiya, akwai wani firist mai suna Zakariya, daga yankin Abija. Matarsa daga cikin yaya mata na zuriyar Haruna ce, kuma sunan ta Alisabatu ne.
mu fighono fya Helode untwa ghwa Yudea, pwealyale untekesi jumonga juno alyale ikemelua Sakalia ughwa lukolo lwa Abia un'dala ghwake alyahumile muvaliive va Haluni, ni litavua lyake alyale ikemelua Elisabeti.
6 Dukan su biyu masu adalci ne a gaban Allah; marasa zargi a tafiyarsu cikin dukan dokoki da farilan Ubangiji.
voni van valyale vagholofu pa maaso gha Nguluve amaghendele ghale ghasita kukuvapika mundaghilo sooni munjovele ja Mutwa.
7 Amma ba su da da, domin Alisabatu ba ta haihuwa, kuma a wannan lokacin dukansu sun tsufa kwarai.
neke navalyale nu mwana ulwakuva uElisabeti alyale mughumba na kukavalilo akuo voni vale vaghogholofijo.
8 Ya zama kuma a lokacin da Zakariya yana gaban Allah, yana yin hidimar sa ta firist bisa ga tsari da ka'idar aikinsa.
lino lulyahumile kuuti uSakalia alyale nu Mhepo umwimike kuvutavike vwa Nguluve. akalutile nuvutavike vwa vutekesi kuhumila mu vutavike vwa ludimo lwake.
9 Bisa ga al'adar zaben firist da zai yi hidima, an zabe shi ta wurin kuri'a ya shiga cikin haikalin Ubangiji domin ya kona turare.
kwevulyale uvutavike uvwa kuvomba mu nyumba ja Nguluve veni umuunhu untekesi, veni idalikila akasalulua ikipugha akingila mu nhumba ja Mutwa akanyanya uvufumba.
10 Dukan taron Jama'a suna addu'a a waje a sa'adda ake kona turaren.
ilipugha lyoni lya vaanhu vakava vikufunya kunji ye vinyanya uvusumba.
11 A lokacin, mala'ikan Ubangiji ya bayana a gare shi yana tsaye a gefen daman bagadi na turaren.
unyaMhola ghwa Mutwa akamwumila na kukwiima ulubale lwa luvoko lwa ndia kufitekelelo kuno vinyanyila uvusumba.
12 Zakariya ya firgita sa'adda ya gan shi; tsoro ya kama shi.
uSakalia akoghopa ye alwaghile ulutetemo lulyamughwila.
13 Amma mala'ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya, domin an ji addu'ar ka. Matar ka Alisabatu za ta haifa maka da. Za ka kira sunansa Yahaya.
neke unyaMhola akam'bula kuuti, ulekaghe pikwoghopa Sakalia ulwakuva ulufunyo lwako lupulikike. undala ghwako uElisabeti ikukuholela umwana ilitavua lyake ghukun'kemela Yohani.
14 Za ka yi murna da farin ciki, kuma da yawa za su yi murna da haifuwarsa.
ghuliva nu lukelo na kuhovoka, na vinga vikuhovokela kuholua kwa mwene.
15 Domin zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba zai sha ruwan inabi ba ko wani abu mai sa maye, kuma zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun daga cikin cikin mahaifiyarsa.
ulwakuva iliva nu vuvaha kuhuma kwa Mutwa ujuo nanganyisaghe nambe kimonga kino kighasia. looli ingufu sa Mhepo umwimike siiva nu mwene kuhuma pano ali mulileme lwa ng'iina.
16 Kuma mutanen Isra'ila da yawa za su juya zuwa ga Ubangiji Allahnsu.
na vaanhu vinga ava Silaeli ilikuvagomosiagha kwa Nguluve uMutwa ghwave.
17 Zai yi tafiya a gaban Unbangiji a cikin ruhu da ikon Iliya. Zai yi haka domin ya juya zuciyar Ubanni zuwa ga 'ya'yansu, domin marasa biyayya su yi tafiya a cikin tafarkin adalai. Don ya shirya wa Ubangiji mutanen da aka shirya dominsa.”
ujuo ilikumulongolela uMutwa mu ngufu nu mwojo ndavule alyale uEliya kusambania mu ngufu sa Mhepo uMwimike neve vano navikumwoghopa vighendagha muluhala lwa vano valweli. ikuvavombela ndiki kukuvavika kwa Mutwa avaanhu vano vaghelanisivue vwimila jake.
18 Zakariya ya ce wa mala'ikan, “Ta yaya zan san wannan? Ga shi na tsufa kuma matata tana da shekaru da yawa.”
uSakalia akam'bula unyaMhola, “niwesia ndani kukagula ili? ulwakuva une nili nsehe nu n'dala ghwango na maka ghake ghali minga kyongo”.
19 Mala'ikan ya amsa ya ce masa, “Nine Jibra'ilu, wanda ke tsaye a gaban Allah. An aiko ni in gaya maka wannan labari mai dadi.
unyaMhola akamwamula na kumb'ula, une nene Gabilieli, nejuno nikwima pavulongolo pa Nguluve. nisung'ilue kukuvuula, kukuletela iMhola inofu iji.
20 Kuma duba, za ka zama bebe, ba za ka iya magana ba, sai ran da wadannan abubuwa suka cika. Ya zama haka domin ba ka gaskanta da kalmomina ba, wadanda za su cika a daidai lokacin.”
kange lolagha, nungajove kinu ghuva kimie nungawesie kujova kuhanga ikighono kila pano isi siva sihumile. ulu lwe ulwakuva ukakunilue kukwitika amasio ghango ghano mu nsiki ghiva ghavombike.
21 Sa'adda mutane suke jiran Zakariya. Sun yi mamaki yadda ya dauki lokaci sosai a cikin haikali.
lino avaanhu valyale vikumughula uSakalia. valyadeghile kuuti alyale itumila unsiki mwinga ku nyumba inyimike ja kufunyila.
22 Amma da ya fita, bai iya yin magana da su ba. Sun gane da cewa ya ga wahayi lokacin da yake cikin haikali. Ya ci gaba da yi masu alamu, ba ya magana.
neke ye ahumile kunji, akakunilue kujova navo. pe aveene vakakagula kuuti, luvonike lumonga mu nyuma inyimike neke umwene akava ihufia lumonga na mavoko. akajigha kinunu.
23 Ya zama bayan da kwanakin hidimarsa suka kare, ya tafi gidansa.
ye fisilile ifighono fyakuvomba imbombo jakilekesi ayavukile kugomoka kunyumba jake.
24 Bayan kwanakin nan, matarsa Alisabatu ta samu juna biyu. Ta boye kanta har na watani biyar. Ta ce,
pambele uSakalia akavuja kukaja kuhuma ku mbombo sake sakitekesi un'dala ghwake akava n'kunue, akifisa amesi ghahaano akajova.
25 “Wannan shi ne abin da Allah ya yi mani da ya dube ni domin ya dauke kunyata a gaban jama'a.”
“ulwakuva lwe luno uMutwa ambombile une ye andolile kulughano lwoni kukumbusikisia isoni pa maaso gha vaanhu”
26 A cikin watan ta na shidda, an aiki Mala'ika Jibra'ilu daga wurin Allah zuwa wani birni a Galili mai suna Nazarat,
ye ghufikile umwesi ghwa n'tanda pavukunue vwa Elisabeti uNguluve akatuma unyaMhola uGabilieli kuluta mu iisi ja Galilaya ilitavua ilinge Nasaleti,
27 zuwa ga wata budurwa wanda aka ba da ita ga wani mutum mai suna Yusufu. Shi dan zuriyar Dauda ne, kuma ana kiran budurwar Maryamu.
kwa mhinja juno akatambulwagha Maliya. kwa mhinja juno alyatunilue nu mughosi ilitavua lyake ghwe Yosefu. umuholua mukikolo kya Davidi nilitavua lya mhinja akakemeluagha ghwe Maliya.
28 Ya zo wurin ta ya ce, “A gaishe ki, ke da ki ke da tagomashi sosai! Ubangiji yana tare da ke.
unyaMhola ye afikile akati, “nikukuhungila uve ghwe juno usungukilue nu Mutwa, uMutwa alinuve;
29 Amma ta damu kwarai da wadannan kalmomi sai ta yi tunani ko wacce irin gaisuwa ce wannan.
amasio ghanyaMhola ghaka mangajisia kyongo mu mwojo ghwake na alyaghamanyile kiki unyaMhola ihungila hungila iji kidegho.
30 Mala'ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, domin kin samu tagomashi a wurin Allah.
unyaMhola akam'bula “nungoghopaghe Maliya ulwakuva uNguluve akusungukile.
31 Duba, za ki sami juna biyu, za ki haifi da. Za ki kira sunansa 'Yesu'.
lolagha ghuva nu vukunue, ghupapagha umwana neke ghukun'kemelagha ilitavua ghwe Yesu.
32 Zai zama mai girma, kuma za a ce da shi Dan Allah Madaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi kursiyin ubansa Dauda.
iliva m'baha ikemeluagha mwana ghwa juno alikukyanya kyongo, uMutwa uNguluve neke ikumpelagha ikitengo kya vutwa kya Davidi uvuse.
33 Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn g165)
itemagha uvutwa mu lukolo lwa Yakovo uvusila nakusila lusiku. (aiōn g165)
34 Maryamu ta ce wa mala'ikan, “Yaya wannan zai faru, tun da shike ni ban san namiji ba?”
uMaliya akam'bula unyaMhola ili, iva ndani ulwakuva une nanighelile kuvwafuka nu mughosi ghwoghwoni?
35 Mala'ikan ya amsa ya ce mata, “Ruhu Mai-tsarki zai sauko a kan ki, kuma ikon Madaukaki zai lullube ki. Sabili da haka, za a kira mai tsarkin da za ki haifa Dan Allah.
unyamhola akamwamula akam'bula “uMhepo uMwimike ikwisa kulyuve. ni ngufu sa juno alikukyanya kyongo sikwisa kulyuve. pe lino umwimike juno iholua ikemeluagha mwana ghwa Nguluve.
36 Ki kuma duba, ga 'yar'uwarki Alisabatu ta samu juna biyu a tsufanta. Watannin ta shida kenan, ita wadda aka kira ta bakarariya.
lolagha ulukololuo uElisabeti alinuukunue vwa mwana mufighono fyake fya vughogholo, ughu ghwe mwesi ghwa n'tanda juno valyatile mughumba.
37 Gama babu abin da ba shi yiwuwa a wurin Allah.”
ulwakuva kwa Nguluve nakwekili kino kimuulemile”
38 Maryamu ta ce, “To, ni baiwar Ubangiji ce. Bari ya faru da ni bisa ga sakonka.” Sai mala'ikan ya bar ta.
uMaliya akajova akati, une nilim'baanda ghwa Mutwa neke luuleke luve luve kulyune ndavule ujovile” pe pano unyaMhola akavuka iluta.
39 Sai Maryamu ta tashi da sauri a cikin kwanakin nan, zuwa kasa mai duwatsu, zuwa wani birni a Yahudiya.
ye fikikile ifighono nde filingi uMaliya avuka ng'haning'habi na kuluta ku iisi jimonga jino jale nyafidunda, ija Yudea.
40 Ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Alisabatu.
ukuo akingila mu nyumba ija Sakalia na kumwungila uElisabeti,
41 Ya zama sa'adda Alisabatu ta ji gaisuwar Maryamu, sai dan da ke cikinta ya yi tsalle, an cika Alisabatu kuma da Ruhu Mai Tsarki.
lino pe lulyahumile kuuti,” uElisabeti ye apulike uluhungilo lwa Maliya. umwana mu lileme akaomoka tomoka, neke uElisabeti ingufu isa Mhepo uMwimike sikamwisila.
42 Ta daga murya, ta ce, “Mai albarka kike a cikin mata, kuma mai albarka ne dan cikinki.
pe akatengula pijova kungufu akati, “ufunyilue uve mukighavo kya vakijuuva najumwana juno alimulileme lyako afunyilue.
43 Kuma don me ya faru da ni da uwar Ubangijina ta ziyarce ni?
neke lulindani kulyune ungiina ghwa Mutwa lunoghile pikwisa kulyune?
44 Kuma duba, da na ji karar gaisuwan ki sai dan ciki na ya yi tsalle domin murna.
ulwakuva lolagha ye lupulikike mu mbughulutu sango ilisio lya kuhungila kulyuve umwana mulileme lyango atomwike nu lukelo.
45 Kuma mai albarka ce wadda ta gaskanta cewa abubuwan da aka alkawarta mata daga wurin Ubangiji za su cika.
neke afunyilue umukijuva jula juno alyitike kuuti vulyahumila uvya kyang'haani vwa sino alyavulilue kuhuma kwa Mutwa”.
46 Maryamu ta ce, “Zuciyata ta yabi Ubangiji,
uMaliya akati, inimbula jango jikunfunya uMutwa,
47 kuma ruhu na ya yi murna da Allah mai ceto na.”
naghumwojo ghwango ghuvovwike mwa Nguluve umpoki ghwango.
48 Domin ya dubi kaskancin baiwarsa. Duba, daga yanzu, dukkan tsararraki za su ce da ni mai albarka.
ulwakuva avulolile uvukotofu vwa m'banda ghwake umhinja. lolagha kuhuma mu fisina fyoni vikughonelagha nilifunyua.
49 Domin shi madaukaki ya yi mani manyan abubuwa, kuma sunansa Mai Tsarki ne.
ulwakuva umwene unya sooni avombile sino mbaha kylyune. ni litavua lyake ilyimike.
50 Jinkansa ya tabbata daga tsara zuwa tsara wadanda suke girmama shi.
uvukola vwake kuhuma ikisina ni kisina ku vano vikumwopa umwene.
51 Ya nuna karfinsa da hannuwansa; ya warwatsa ma su girman kai game da tunanin zuciyarsu.
avonisie ingufu mu luvoko lyake avapalanisie vala vano vakighiniagha mu masaghe gha mooja ghave.
52 Ya nakasar da magada daga kursiyoyinsu, ya kuma fifita nakasassu.
avisisie paasi avana va vatwa kuhuma mufitengo fyave ifya vutwa na kukuvatosia kukyanya vano vakotofu.
53 Ya ciyar da mayunwata da abubuwa masu kyau, amma ya aiki attajirai wofi.
alyavapelile avanya njala ifinu ifi nono looli avamofu avadagile na mavoko gheene.
54 Ya ba da taimako ga bawan sa Isra'ila, domin ya tuna ya kuma nuna jinkai
ahumisie uvutangilisi kwa Isilaeli um'bombi ghake, neke akumuke kuvonesia uvuhugu.
55 (kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn g165)
(ndavule alyajovile kuvanhaata vitu) kwa Abulahamu ni fisina fyake kuvusila na kusila” (aiōn g165)
56 Maryamu ta zauna da Alisabatu tsawon watanni uku sai ta koma gidanta.
uMalia alikalile nu Elisabeti hwene mesi ghatatu pepano akagomoka ku nyumba ja mwene.
57 Da lokaci yayi da Alisabatu za ta haifi danta, ta kuma haifi da namiji.
lino unsiki ghulyafikile ughwa Elisabeti kupaapa umwana un'dimi.
58 Makwabtanta da 'yan'uwanta sun ji cewa Ubangiji ya ribanbanya jinkansa akanta, sai suka yi murna tare da ita
avabading'ani vake na vanyalukolo vake valyapulike ndavule uMutwa atupelanisie mu vuhugu vwake, kange vakahovoka palikimo nu mwene.
59 Ya zama akan rana ta takwas, sun zo domin a yi wa yaron kaciya. Da sun kira sunansa “Zakariya” kamar sunan ubansa,
lino kilyahumile ikighono kya lekela kwoni valisile kukivungo najumwana lulyanoghile vampele ilitavua lyake ghwe Sakalia kulwiho lwa vise.
60 amma mahaifiyarsa ta amsa ta ce, “A'a, za a kira shi Yahaya.”
looli ung'ina akamula akati, “ndali” ikemelua ghwe Yohani”
61 Suka ce mata, “Babu wani a cikin danginku wanda ake kira da wannan suna.”
vakam'bula napwale nambe jumo mulukolo juno itambulua ku litavua ili”
62 Sun nuna alama ga ubansa bisa ga yanda ya ke so a rada masa suna.
pe vakam'bombela ikimanyilo uvise kuuti, umwene iti ilitavua akemelue veni.
63 Ubansa ya nemi a ba shi allon rubutu, sai ya rubuta, “Sunansa Yahaya.” Dukan su suka yi mamaki kwarai da wannan.
uvise akalonda ikisegho akalemba “ilitavua ghwe Yohani” voni vakadegha ku ili
64 Nan take, sai bakinsa ya bude kuma harshensa ya saki. Ya yi magana ya kuma yabi Allah.
ku kenyemukila umulomo ghake ghukadinduka nu lumili lwake lukava vuleka akajova na kukumughinia uNguluve
65 Tsoro ya kama dukan wadanda suke zama kewaye da su. Sai labarin ya bazu cikin dukan kasar duwatsu ta Yahudiya.
uludwesi lukavisila voni vano valikalile pipi navoimbombo isio sikakwilana mu iisi jooni ja fidunda fya Yudea,
66 Kuma dukan wadanda suka ji su, sun ajiye su a cikin zuciyarsu, suna cewa, “To me wannan yaro zai zama ne?” Domin hannun Ubangiji yana nan tare da shi.
na voni vano valyaghapulike vakaghagadilila mu mwoojo ghave, vakati umwana uju ghwa ndani ndani?” ulwakuva uluvoko lwa Mutwa lulyale palikimo naghwo.
67 Ruhu Mai-tsarki ya cika mahaifinsa Zakariya sai ya yi anabci cewa,
ivise ghwa Sakalia akapeluula ingufu nu Mhepo uMwimike akatengula kuhumia uvuvili akatisagha,
68 “Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra'ila domin ya zo ya taimaki mutanen sa kuma ya yi aikin ceto domin su.”
aghinwaghe uMutwa, uNguluve ghwa Isilaeli, ulwakuva atangile kange na kukuvavanga avaanhu vake.
69 Ya ta da kahon ceto dominmu daga gidan bawansa Dauda, daga zuriyar Dauda bawansa,
atupelile uvupoki kuhuma mu nyumba ja nyambombo ghwake u Davidi, kuhuma mukikolo kya m'bombi ghwake uDavidi.
70 kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn g165)
ndavule alyajovile mumulomo ghwa vavili vake vano kwevalyale kuhuma kuvukuulu. (aiōn g165)
71 Zai kawo mana ceto daga magabtan mu da kuma daga hannun makiyanmu.
alatupoka kuhuma kuvalugu viitu na kuhuma mumavoko ghavaanhu vooni vano vikutukalalila.
72 Zai yi haka domin ya nuna jinkai ga ubaninmu ya kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
alavomba ndiki kuvonesia ulusungu kuvanhaata vitu na kukumbuka ululaghilo lwake ulwimike.
73 rantsuwar da ya fada wa ubanmu Ibrahim.
ulujigho luno alayjovile kwa Abulahamu unhaata ghwitu.
74 Ya rantse zai yardar mana, bayan da an kubutar da mu daga hannun makiyanmu, mu bauta masa ba tare da tsoro ba,
alyajighile na kunkangasia kuuti lunoghile pikum'bombela umwene kisila vwoghofi pano tupokilue pihuma mumavoko ghavalugu viitu.
75 a cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakin ranmu.
muvwimike na muvagholofu uvwakyang'haani pa maaso ghake ni fighono fyake fyoni.
76 I, kai kuma, yaro, za a kira ka annabi na Madaukaki, domin za ka tafi gaban fuskar Ubangiji ka shirya hanyoyinsa, ka shirya mutane domin zuwansa,
Ena, najuve mwana ghukemeluagha uli mb'ili ghw ajuno ali kukyanya fiijo ulwakuva alyaghendelelagha ku maaso ghwa Mutwa kuuti ikuvavonesia isila. neke kukunosekesia isila avaanhu pano ikwisagha umwene.
77 domin ba mutanensa ilimin ceto ta wurin gafarar zunubansu.
kukuvavula avaanhu vake kuuti valapyanilwagha valavuvunagha uvupoki kusila kusila ja vupoki vwa nyfi saave.
78 Wannan zai faru ne domin girman jinkan Allahnmu, sabili da hasken rana daga bisa za ya zo wurinmu,
ili lilyahumile ulwakuva ja lusungu lwa Nguluve ghwitu ulwakuva ilijuva kuhuma kukyanya likutwisila.
79 domin haskakawa akan wadanda ke zaune a cikin duhu da kuma cikin inuwar mutuwa. Zai yi hakan nan domin ya kiyaye kafafunmu zuwa hanyar salama.
kukutumulikila ku vano vikalile mu ng'isi nu lumwighighi ghwa vafue alavomba ndiki kulongosia amaghulu ghitu kusila ja lutengano.”
80 Yaron ya yi girma ya kuma zama kakkarfa a cikin ruhu, yana kuma cikin jeji sai ranar bayyanuwarsa ga Isra'ila.
lino umwana jula akakula na kuva nyangufu mwa Mhepo uMwimike. alikalile kulihaka kuhanga unsiki ghuno akavonekagha ku vaSilaeli.

< Luka 1 >