< Yohanna 11 >

1 To wani mutum mai suna Li'azaru, yayi rashin lafiya. Shi mutumin Baitanya ne, wato kauyen su Maryamu da 'yar'uwarta Matta.
Lazaru ak mingnaak thlang pynoet taw tlo hy. Anih taw Meri ingkaw a naa Martha a awmnaak Bethani khaw awhkaw thlang na awm hy.
2 Wato wannan Maryamu da ta shafe Ubangiji da mur ta kuma share masa kafafunsa da gashin kanta, wadda dan'uwanta Li'azaru ke rashin lafiya.
Vawhkaw Meri vetaw ak tlo Lazaru a nanu, bawktui ing Bawipa ce syp nawh a Lusam ing a khaw ak thut peekkung ce ni.
3 'Yan'uwannan mata suka aika sako wurin yesu, cewa, “Ubangiji, duba, shi wanda kake kauna yana rashin lafiya”.
Cedawngawh cekqawi cingna ing Jesu ce awi cah hy nih, “Bawipa, nang ing na lungnaak thlang ce tlo hy,” tina hy nih.
4 Da Yesu ya ji, sai ya ce “Wannan ciwo ba zai kai ga mutuwa ba, amma domin daukakar Allah ne, domin Dan Allah ya sami daukaka tawurin ta”.
Ce ak awi ce Jesu ing ang zaak awh, “Vawhkaw tlawhnaak ve thihnaak hly kawi am ni. Ve a tlohnaak ak caming Khawsa Capa taw kyihcahna awm kaw,” tina qawi hy.
5 Yesu yana kaunar Matta, da 'yar'uwarta da Li'azaru.
Jesu ing Martha cingna ingkaw a napa ce lungna hy.
6 Da yaji cewa Li'azaru na rashin lafiya, sai ya tsaya kwana biyu a inda ya ke.
Cehlai Lazaru ce tlo hy ti ang zaak awh, ce a hun awh khaw hih voei awmtaak hun hy.
7 Bayan haka, sai ya ce wa almajiransa, “Bari mu je Yahudiya kuma.”
Cekcoengawh a hubatkhqi venawh, “Jerusalem na cet tlaih hlah u sih nyng,” tinak khqi hy.
8 Sai almajiransa suka ce masa, “Mallam, harwayau Yahudaya na neman ka domin su jefe ka da duwatsu, kuma kana son komawa can?”
Cekkhqi ing, “Ikawmyihna cawngpyikung, tihhin ca awh ni Judahkhqi ing lung ing khawng aham ami ni teng ka ti, ceh ham nang cai bai nawh nu?” tina uhy.
9 Yesu ya amsa, “Ba sa'a goma sha biyu ce ta haske a rana guda ba? Idan mutum ya yi tafiya da rana, ba za ya yi tuntube ba, domin yana gani ta wurin hasken wannan duniya.
Jesu ing, “Khawnghi hypoet awh khawnoek pahqa hlaihih awm hy ka ti my? Ve khawmdek vang na ce awm nawh khaw a huh thai dawngawh, khawdai awh ak cet thlang taw am bah kaw.
10 Amma idan mutum ya yi tafiya chikin dare, za ya yi tuntube domin haske ba ya tare da shi.
Khaw amang dang dawngawh, khawmthan awh ni thlang ang bah hy,” tinak khqi hy.
11 Ya fadi wadannan al'amura, kuma bayan wadannan abubuwa, sai ya ce masu, “Abokinmu Li'azaru ya yi barci, amma zan je don In tashe shi daga barci”.
Ve ak awi ak kqawn boeih coengawh cekkhqi venawh, “Ni pyi Lazaru taw ip hawh hy; cehlai cet nyngsaw thawh tlaih kawng nyng,” tinak khqi hy.
12 Sai almajirai suka ce masa, “Ubangiji, idan barci yake yi, ai za ya farka.”
A hubatkhqi ing, “Bawipa, anih ce a ih awhtaw leek lawt bit kaw,” tina uhy.
13 Yesu kuwa ya yi maganar mutuwar Li'azaru ne, amma su suna tsammani yana magana akan barci ne na hutu.
Jesu ing a thihnaak akawng ni ak kqawn hlai hy, a hubatkhqi ing taw ih mailai ni ak kqawn namih hy, tina poek uhy.
14 Sai Yesu ya yi masu bayani cewa, “Li'azaru ya mutu.
Cedawngawh cekkhqi venawh ak zoei cana kqawn pek khqi tlaih hy, “Lazaru taw thi hawh hy.
15 Ina farinchiki domin ku, da bani a wurin domin ku gaskata. Bari mu je wurinsa.”
Cawh am ka awm nangmih aham zeel nyng, cawh ni nangmih ing namik cangnaak hly,” tinak khqi hy.
16 Toma wanda ake kira Dan tagwaye, ya ce wa sauran almajirai, “Bari mu tafi domin mu mutu tare da Yesu.”
Cawh Thomas ing hubat ak changkhqi venawh, “Anih ing thih haih aham, ningnih awm cet lawt u sih cet uh,” tinak khqi hy.
17 Da Yesu ya iso, sai ya tarar cewa Li'azaru ya rigaya ya yi kwana hudu a kabari.
Ami pha awhtaw, Lazaru ce phyi khuiawh khaw phlinyn awm hawh hy, tice Jesu ing sim hy.
18 Baitanya kuma tana kusa da Urushalima, 'yar tafiya marar nisa ce a tsakanin su.
Bethani khaw taw Jerusalem khaw awhkawng meng hih am hla hy.
19 Yahudawa dayawa sun zo wurin Maryamu da Matta domin su yi masu ta'aziyar mutuwar dan'uwansu.
A napa a thih dawngawh Meri ingkaw Martha ce hloep aham thlang khawzah law uhy.
20 Da Matta ta ji cewa Yesu na zuwa, sai ta tafi domin ta same shi, amma Maryamu na zamne a cikin gida.
Jesu law hy tice Martha ing ang zaak awh, ak do na ce cet hy, Meri taw im awh awm hy.
21 Matta ta ce wa Yesu, “Ubangiji, da kana nan tare da mu, da dan'uwana baya mutu ba”.
Martha ing Jesu a venawh, “Bawipa, nang mah na awm mantaw, ka napa am thi voei.
22 Ko yanzu na san cewa duk abinda ka roka a wurin Allah, za ya ba ka.
Cehlai tuh awm Khawsa avenawh na thoeh a saqui ce ni pe kaw, tice sim nyng,” tina hy.
23 Yesu ya ce mata, “Dan'uwanki za ya rayu kuma.
Jesu ing a venawh, “Na napa ce tho tlaih kaw,” tina hy.
24 Sai Matta ta ce masa, “Na san zaya rayu kuma a tashin mattatu na ranar karshe.”
Martha ing, khawnghi dyt nawh thawh tlaihnaak tym a pha awhtaw, tho tlaih kaw, tice sim nyng,” tina hy.
25 Yesu ya ce mata, “Ni ne tashin matattu, ni ne kuma rai; wanda ya bada gaskiya gare ni, ko ya mutu, za ya rayu;
Jesu ing a venawh, “Kai taw thawhtlaihnaak ingkaw hqingnaak na awm nyng. Kai anik cangnaak thlang taw thi seiawm hqing kaw.
26 Kuma duk wanda yake raye, ya kuma bada gaskiya gare ni, ba zai mutu ba dadai. Kin gaskata da wannan?” (aiōn g165)
U awm hqing nawh kai anik cangnaak taw ityk awm am thi voel kaw. Ve ve nak cangnaak aw?” tina hy. (aiōn g165)
27 Sai ta ce masa, “I, Ubangiji, Na gaskata cewa kaine Almasihu, Dan Allah, wanda ke zuwa duniya.
Anih ing, “Oeih, Bawipa, nang taw Khrih, khawmdek awh ak law hly kawi Khawsa Capa ni, tice nik cangna nyng,” tina hy.
28 Sa'adda ta fadi haka, sai ta koma ta kira yar'uwarta Maryamu gefe guda. Ta ce, “mallam ya iso, kuma yana kiran ki.”
Ce ak awi ce ak kqawn coengawh, cet nawh a naa Meri ce a venna khy hy. “Cawngpyikung law hawh hy, nang nik thoem hy,” tina hy.
29 Da ta ji haka, sai ta tashi da sauri ta tafi wurin sa.
Meri ing ce ak awi ce ang zaak awh, ang tawnna tho nawh a venna cet hy.
30 Yesu bai rigaya ya shiga kauyen ba, yana nan inda Matta ta zo ta same shi.
Cawh Jesu ce khawk khuina lut hlan hy, Martha ing ang hqumnaak a hun awh ni a awm hyn hy.
31 Da Yahudawan nan dake tare da Maryamu, wato wadannan da suka zo mata ta'aziya, suka ga ta fita daga chikin gida da sauri, sai suka bi ta, suna tsammanin cewa ta tafi ta yi kuka ne a kabari.
Im awh Meri amik hloep Judakhqi ing, tho hqoet nawh a ceh ce ami huh awh hquut uhy, phyi na ak kqah na cet vang, tina mih hy tina poek uhy.
32 Da Maryamu ta kai inda Yesu ya ke, sai ta fadi gaban sawayensa, ta ce, “Ubangiji, inda kana tare da mu, da dan'uwana bai mutu ba”.
Meri ing Jesu a awmnaak hun ce pha nawh anih ce a huh awh, a khawkung awh koep nawh, “Bawipa, nang na awm mantaw ka napa amak thi hly,” tina hy.
33 Da Yesu ya gan ta tana kuka, da wadannan Yahudawa da suka bi ta, sai ya yi juyayi a ruhu ya damu kuma;
Anih ang kqang ingkaw anih mi amik law haih Judahkhqi ang kqang ce a huh awh, ak khuina kqang nawh kawsee hy.
34 sai ya ce, “A ina kuka kwantar da shi?” Sai suka ce masa, “Ubangiji, zo ka gani.”
“Hana nami soei?” tinak khqi hy. Cekkhqi ing, “Bawipa, law nawhtaw toek lah,” tina uhy.
35 Yesu ya yi kuka.
Jesu kqang hy.
36 Sai Yahudawa suka ce, “Dubi yadda yake kaunar Li'azaru!”
Judahkhqi ing, “Toek lah uh, i ikawmyih aih na nu a lungnaak ce!” ti uhy.
37 Amma wadansun su suka ce, “Shi wannan mutum da ya iya ba makaho ganin gari, da bai iya hana wannan mutum mutuwa ba?
Cehlai thlang vang ing, “Mikhyp ak qoei sakkung ve ak thlang ing anih ve ama thihnaak aham am sai hly thai nawh hy voei nu?” ti uhy.
38 Yesu yana cikin juyayi kuma a cikin kansa, sai ya tafi kabarin. Kabarin a kogo ne an kuma rufe bakinsa da dutse.
Jesu taw ak kawkhuiawh ak kawseet doena phyi ce pha hy. Ce a phyi taw luk kawk na awm nawh lungpei ing tleng uhy.
39 Sai Yesu ya ce, “A kawar da dutsen.” Matta yar'uwar Li'azaru wanda ya mutu, ta ce wa Yesu, “Ubangiji, Yanzu jikin ya ruba domin ya kai kwana hudu da mutuwa”.
“Lungpei ce thoeng uh, tinak khqi hy. Cehlai thlak thi a nanu Martha ing, “Bawipa, tuhtaw a baw khqim hawh hy voei, phlinyn di hawh nawh,” tina hy.
40 Yesu ya ce mata, “Ba na ce maki idan kin gaskata za ki ga daukakar Allah ba?”
Jesu ing, “Nak cangnaak awhtaw Khawsa a boeimangnaak hu kawp tinawh am ka ti nawh aw?” tina hy.
41 Sai suka kawar da dutsen. Yesu ya daga idanunsa ya ce, “Uba, na gode maka domin kana ji na.”
Cedawngawh lungpei ce thoeng pe uhy. Cawh Jesu ing hak toek nawh, “Ka Pa, kak awi ning ngaih pe tik saw zeel nyng.
42 Na san kana ji na a kowane lokaci, amma domin wannan taro da ke tsaye kewaye da ni nike wannan magana, domin su bada gaskiya cewa kaine ka aiko ni.”
Kak awi ning ngai pe poepa hyk ti tice sim nyng. Nang ing kai ni tyi hyk ti tice vawhkaw ak dyi thlangkhqi ing amik cangnaak thai aham ve ak awi ve kqawn nyng,” tina hy.
43 Bayan ya yi wannan magana, sai ya daga murya ya ce, “Li'azaru, ka fito!”
Ve ak awi ak kqawn boet coengawh, Jesu ing khawteh na, “Lazaru cawn law hlah,” tina hy.
44 Sai mataccen ya fito; kafafunsa da hannayensa na daure da likkafani, fuskarsa kuma na lullube da tsumma. Yesu ya ce masu, “Ku kwance shi, ya tafi”.
Cawh thlak thi taw a kut a khaw hi ing a zeen doena cawn law nawh, a haai awm hi ing a zeen khoep na awm saw, Jesu ing, “Hi ce hlam pe unawh ceh sak uh,” tinak khqi hy.
45 To dayawa daga cikin yahudawan da suka zo wurin Maryamu suka kuma ga abinda Yesu ya yi, suka gaskata da shi;
Meri ak hqip law Juda thlang khawzah ing, Jesu a them sai ce ami huh awh, ak khanawh cangnaak ce ta uhy.
46 amma wadansu suka koma wurin farisawa suka fada masu abubuwan da Yesu ya yi.
Cehlai thlang vang tloek ce Farasikhqi venna cet unawh Jesu ing them a sai ce kqawn pe uhy.
47 Sai manyan firistoci da farisawa suka tara majalisa wuri guda, suka ce, “menene za mu yi?” Mutumin nan yana alamu masu yawa.
Cawh khawsoeih boeikhqi ingkaw Farasikhqi ing Sanhedrin ngawihcunnaak ce sai uhy. “Ikaw ni sai lah voei uh? Ve ak thlang ing kawpoek kyi ik-oeih khawzah sai hawh hy.
48 Idan mun kyale shi haka, duka za su gaskata da shi; Romawa za su zo su kwace wurinmu da al'ummar mu.
Vemyihna ni hlah mantaw, thlang boeih ing cangna hawh kawm uh, cawh Rom thlangkhqi law kawm usaw ni tui ni khaw ve lo law hawh kawm uh,” ti uhy.
49 Duk da haka, wani daga cikin su wato, Kayafas wanda shine babban firist a wannan shekara, ya ce da su, “baku san komai ba”.
Cawh, a mingmih anglakawh Kaiapha ak mingnaak thlang pynoet, ce a kum awh khawsoeih boei khyt na ak awm ing, “Ikaw awm am sim uhyk ti!
50 Ba ku lura cewa ya fi maku kyau mutum daya ya mutu domin mutane, a maimakon dukan al'umma ta hallaka.”
Rampum thlang a plawci naak anglakawhtaw thlang pynoet a thih nep bet hy tice am sim uhyk ti,” tinak khqi hy.
51 Ya fadi wannan ne ba don kansa ba, amma sabo da shine babban firist, ya yi anabci ne cewa ya kamata Yesu ya mutu domin al'ummar;
Ve ak awi ve amah poek awh ap kqawn hy, ce a kum awh khawsoeih boei khyt na a awm amyihna Juda thlangkhqi ham Jesu thi kaw tice lamnaa na ak kqawn hawh ni,
52 kuma ba don alummar kawai ba, amma domin a tattara 'ya'yan Allah da suke warwatse ko'ina wuri daya.
ce a qam doeng ham am nawh ak plam Khawsa cakhqi ce cawi boeih nawh pynoet na a taaknaak ahamni.
53 Tun daga wannan rana suka fara neman hanyar da za su kashe Yesu.
Cedawngawh ce a nyn awhkawng him aham teng hawh uhy.
54 Tun daga nan Yesu ya dena tafiya a sarari chikin Yahudawa, amma sai ya koma wani yanki kusa da jeji a wani gari da ake kira Ifraimu. A can kuma ya zamna da almajiransa.
Cedawngawh Jesu taw Juda thlang kqeng anglakawh ang dang qoeng na am cet voel hy. Qamkoh a venawh kaw ak awm Ephraim khaw a venawh cet nawh, cawh ce a hubatkhqi mi awm uhy.
55 Idin ketarewa na Yahudawa ya yi kusa, da yawa sun tafi Urushalima daga yankin kasar kamin ranar idi domin su tsarkake kan su.
Judahkhqi a Loentak Poei a pha tawm awhtaw cehtaak Poei hlanawh silh qu aham thlang khawzah ing khaw a qam awhkawng Jerusalem na ce cet uhy.
56 Suka shiga neman Yesu, suna magana da junan su yayin da suke tsaitsaye a haikali, cewa “me kuke tunani? Ba za ya zo idin bane?”
Cawh Jesu ce sui unawh, bawkim khuiawh dyih unawh doet qu uhy, “Ikawmyihna nak poek? Poei awh am law hly nawh nu?” ti uhy.
57 Babban firist da farisawa sun rigaya sun ba da umurni cewa duk inda aka ga Yesu a zo a shaida domin su kama shi.
Cehlai khawsoeih boeikhqi ingkaw Farasikhqi ing, u ingawm Jesu ce a huh awhtaw, a mingmih a venawh kqawn pe nawh, tu aham awi pe hyt uhy.

< Yohanna 11 >