< Ayyukan Manzanni 20 >

1 Bayan da rikici ya kare, Bulus ya aika a kira al'majiran, ya karfafa su. Sa'annan ya yi bankwana da su, ya tashi zai tafi Makidoniya.
Sa ahira atoto, bulus ma tumi aka titi anu tarsa umeme, ma nyizi we tize madu wu we usa mura, ma hiri madi dusa umakidoniya.
2 Bayan ya ratsa cikin lardunan yana yi wa masu bi gargadi sosai, sai ya zo kasar Helenawa.
Sa ma wata ati hi hira mazunu wuza anu tarsa tize kang, manno ma eh anipin na telenawa.
3 Sa'adda ya yi wata uku a wurin, Yahudawa suka kulla masa makirci, yayin da yake shirin hawa Jirgi zuwa Suriya, sai ya canza ra'ayi ya koma ta Makidoniya.
Sa ma wuna tipe ti taru ahira me, ayahudawa wanno wa wuzi me malin, uganiya sa ma nyari unyene uzirgi uhana usuriya, manno ma saki ugunku ma kuri umakidoniya.
4 Masu yi wa Bulus rakiyar zuwa yankin Asiya sun hada da Sobatarus dan Burus daga Biriya; Gayus mutumin Derbe; Timoti da Aristakus da Sakundus, dukansu masu bi ne daga Tasalonika; da Tikikus da Trofimus daga Asiya.
Anu uka tibi ubulus uhana amanyanga mu asiya wa zina sabatarus vana uburu usuru u biriya, Gayus una nu derbe; Timoti na aristakus nan sakundus, vat uwe anu tarsa Asere wani anipin tasalonika, nan tikkus nan trofimus anipin nu asiya.
5 Amma wadansu har suka rigaye mu, suka jira mu a Taruwasa.
Barki anime aye wa agizan duru, wa ka benduru utaruwasa.
6 Da muka shiga Jirgi daga Filibi bayan kwanakin Gurasa mara yisti; bayan kwanaki biyar muka iske su a Taruwasa; kwananmu bakwai a wurin.
Sa ta ribe uzirigi usuro ufilibi tiye ti tu biredi uzatu imumu buzo, tiye ti nu cibi ta aki tiduku biki we utaruwasa, tiye turu usunare ahira me.
7 A rana ta fari ga mako, da muka taru domin karya gurasa. Bulus ya yi wa masubi jawabi, don ya yi niyyar ya tafi da wayewar gari; jawabinsa ya kai har tsakar dare.
Uwui utuba atiye usunare, sa ta orno barki upura ubiredi. Bulus ma bezi anu tarsa Asere tize, barki ma nyara ma dusa unu sana hira; tize tumeme ta biki ati aniye.
8 A benen da suka taru akwai fitilu da yawa.
Uzunu me sa wa orno ni ma pitila ma ran gbardang.
9 Wani matashi mai suna Aftikos yana zaune a kan taga, barci mai nauyi ya dauke shi; da shike Bulus ya tsawaita jawabinsa, saurayin da shike barci mai nauyi ya dauke shi sai ya fado daga kan bene na uku aka dauke shi matacce.
Mare ma nyani niza numeme aftikos ma ciki aseseri utaga, moro ma ziki me; barki sa bulus ma witi tize tumeme joko, ma nyani me sa moro ma ziki me pitii manno ma rize aseseri uzunu uku taru aziki.
10 Sai Bulus ya sauka ya mike a bisansa ya rungume shi, sa'annan ya ce, “Kada kowa ya damu; domin yana darai bai mutu ba.”
Bulus manno ma tu asesere ameme awitino ma orime maduku gu, ''kati ikunna ma aye ba, barki ma zin nivai da ma wono ba.''
11 Sa'annan ya hawo kan bene domin cin gurasa tare da su, ya yi magana da su har gari ya waye daga nan ya bar su.
Manno ma nyene asesere uzunu me ri ubiredi me nan we, ma boo tize na we uhana usana hira maduku ceki we.
12 Suka kawo saurayin da rai, sun sami ta'aziya ba kadan ba.
Waduku eh in ma nyani me ini vai, wa kem tiyom azo cin ba.
13 Amma mu, da muka riga Bulus zuwa gun Jirgin, muka shiga zuwa Asos, mun shirya mu dauki Bulus a jirgi amma shi ya kudurta ya yi tafiya a kasa.
Barki haru sa ta agiza bulus uhana ahira uzirgi me, ta diku ribi uahana u asos, ta bari ti ziki bulus uzirgi me barki me ma inki iriba madi haki inti buna.
14 Da muka sadu a Asos, mun dauke shi a Jirgin ruwa zuwa Mitilitus.
Sa ta gurna u asos, ta zika me uzirgi umei uhana mitilitus.
15 Bayan tashin mu daga can, washegari muka zo tsibirin Kiyos. Washegari kuma muka zo birnin Militus.
Sa ta hira abirko me, ahira asani ti eh utsibirin kiyos, ahira akura asana ti e anipin nu militus.
16 Amma Bulus ya kudurta wucewa Afisa a Jirgi, don kada ya bata lokaci a Asiya, don yana sauri in ya yiwu ranar Fentekos ta same shi a Urushalima.
Barki anime bulus ma inki iriba madi aki u afisa uzirigi me, barki kat ma dii u asiya, barki ma muntuno inka ya wuna uri uwui unigora ni tanda uweme uke urushalima.
17 Daga Militus ya aika a kira masa dattawan iklisiyar Afisa.
U militus ma tumi atiti me ananu anu tarsa Asere u afisa, usanda uti cukum sa wuzi nan nu gurna uru nigome.
18 Da suka zo wurinsa sai ya ce masu, “Ku da kanku kun san tun daga ranar da na sa kafata a Asiya, irin zaman da muka yi da kasancewar mu tare.
Sa wa eh ahira ameme ma buku we, ace ashime e rusa in nu wui utuba sa man inki tibuna u asiya.
19 Na bauta wa Ubangiji da tawaliu har da hawaye, da wahalun da na sha saboda makircin Yahudawa.
Ma tarsi Asere ini ribe ishew nan maje, nan nuzito sa ma ziti barki malin ma yahudawa.
20 Kun sani ban ji nauyin sanar da ku kowanne abu mai amfani ba, na bi ku gida gida ina koyar da ku abubuwa a sarari.
Irusa da ma kunna ugitak ubezi ushi konde tiya timumu tika tuma ba, ma tarsa shi tikura tikura in zinu bezizi ushi timumu amasaa.
21 Kunsan yadda na gargadi Yahudawa da Hellenawa game da tuba ga Allah da bangaskiya ga Ubangiji Yesu.
Irusa usanda ubara ayahudawa nan a Hellenawa abanga barka ahira Asere nan nu nya iriba ahira ugomo Asere Yeso.
22 Yanzu fa, gashi, zan tafi Urushalima, Ruhu Mai Tsarki ya nuna mani a fili dole in je, ban san abin da zai faru da ni a can ba.
Ana me aye, idi dusa urushalima, bibe bi lau ba bezum amasaa gwas inha, in tamu imu besa idika kem abirko ba.
23 Sai dai Ruhu Mai Tsarki ya nuna mani a kowanne gari cewa, sarkoki da wahalu suna jira na.
Bibe bi lau ba bezum akodi niya nipin unu guna, inyang na nu zito wa nyargam.
24 Amma ban dauka cewa raina yana da wani amfani gare ni ba, domin in cika tsere da hidimar da na karba daga wurin Ubangiji Yesu, ta shaidar bisharan alherin Allah.
Barki anime da ma zika ivai im izi imumu ihuma ahira am ba, barki in myinca magasiya na katuma sa ma kaba ahira ugomo Asere Yeso, ubezi utize turunta Asere.
25 Yanzu fa, duba, na san dukanku, wadanda na yi wa wa'azin mulkin Allah, ba za ku kara gani na ba.
Ana me, ira inrusa shi vat, andesa ma wuza we tize ta kura Asere, ida kuri irim ba.
26 Don haka na shaida maku a wannan rana, ba ni da alhakin jinin kowanne mutum.
Barka anime ma buka shi uwui ugino me, in zom unu gogoni umaye ma konde uya unu ba.
27 Don banji nauyin sanar maku da dukan nufin Allah a gare ku ba.
Barki anime da ma kunna ugitak ubuka ushi vat imumu iriba ya Asere ahira ashi ba.
28 Saboda haka ku kula da kanku, da masubi da Ruhu Mai Tsarki ya sanya ku shugabanni. Ku kula ku yi kiwon iklisiyar Allah, wadda ya saya da jininsa.
Barki anime hira ace ashi me, nan nanu tarsa in bibe bi lau na zauka shi anu tarsa inanu hira iwuzi nibe nanu tarsa Asere, sa ma kwa in maye mame.
29 Na sani cewa bayan tafiyata, kyarketai masu zafi za su shiga tsakaninku, kuma baza su rangwanta wa masubi ba.
In rusa unuguna uganiya sa ma dusa, makinkaru ma pazaza madi ribi anyimo ashi me, mada wuna anu tarsa Asere kugbara ba.
30 Na sani har daga cikinku wadansu mazaje za su zo su fadi gurbattatun zantattuka, domin su janye almajirai zuwa gare su.
In rusa anyimo are ahana aruma wadi eh wa boo tize tizenzen, barki wa hunguko ahana akatumu uhana ahira aweme.
31 Saboda haka ku yi lura. Ku tuna da cewa shekara uku ban fasa yi wa kowannenku gargadi da hawaye dare da rana ba.
Barki anime hira ni ringini unuguna tiwe ti taru da ma ceki uniza ukonde avi ushi tize in maje uwui nan niye ba.
32 Yanzu ina mika ku ga Allah, da maganar Alherinsa, wadda take da ikon gina ku ta kuma ba ku gado tare da dukan wadanda ke cikin kebabbu na Allah.
Ana me izinu wito ushi ahira Asere, in tize turunta umeme, tige sa tizinu bari ubenki ushi ti kuri ti nya shi utanda nan vat andesa wa ra anyimo anu zawa wa Asere.
33 Ban yi kyashin azurfa, ko zinariya, ko tufafin wani ba.
Da ma wuza uhem wa zumo abalabal, nani azumo awalwal nani tirunga ti uye ba.
34 Ku da kanku kun sani na yi aiki da hannuwana, na biya bukatu na da na wadanda ke tare da ni.
Shi inace ashi irusa ma waza katuma in tari tum, ma bisa nice num imumu nyara nan andesa wa zi nan mi.
35 Na zama maku abin koyi a kowace hanya game da yadda za ku taimaka wa nakasassu ta wurin aiki, da yadda za ku tuna da maganar Ubangiji Yesu, maganar da shi da kansa ya ce: ''Bayarwa tafi karba albarka.''
Ma cukuno shi bezi atina sasas sa idi benki anati una ahira akatuma, nan in kuri iringi in tize ta tu ugomo Asere Yeso, tize me sa me inice nume magu, ''unyiza uteki ukaba unu gbardang.''
36 Bayan da ya yi magana haka, ya durkusa ya yi addu'a tare da su duka.
uganiya sa ma buki anime, ma tunno ma wu biringara nan we vat.
37 Dukansu kuwa suka yi kuka mai tsannani, suka rungume shi kuma suka sunbace shi.
Vat uwe wa shi kang, wa kuri wa gendirko me wa nyunkuno me.
38 Suka yi bakin ciki musamman domin abin da ya ce masu, ba za su kara ganinsa ba. Sai dukansu suka yi masa rakiya zuwa wurin jirgin ruwa.
Wa wuzi iriba ibiti barki imum besa ma buku we, ida kuri irim ba. Vat uwe wa ka tibi me uhana ahira uzirgi umei.

< Ayyukan Manzanni 20 >