< Ayyukan Manzanni 2 >

1 Da ranar Fentikos ta zo, dukansu suna tare wuri daya.
Nalyahafiha isiku elye Pentekoste, bhonti bhabhongene pandwemo.
2 Nan da nan sai ga wata kara daga sama kamar ta babbar iska, kuma ta sauko ta cika duka gidan inda suke zaune.
Gwahabhafumila ungulumo afume humwanya neshi ugwihala ehali. Gwamema munyumba yonti mwabhakheye.
3 Sai ga wasu harsuna kamar na wuta sun bayyana a garesu aka rarraba su, kuma suka zauna bisa kowannensu.
Zyahabhafumila emele neshi, zigabhanyishe nabhe pamwanya ya shila muntu (pitwe).
4 Dukansu suka cika da Ruhu Mai Tsarki suka fara magana da wadansu harsuna, yadda Ruhu ya ba su iko su yi magana.
Bhonti bhapata Umpepo Ufinjile bhahanda ayanje enjango ezyenje neshi Umpepo shasungwilwe umwene.
5 A lokacin akwai Yahudawa dake zaune a Urushalima, mutanen Allah, daga kowace kasa karkashin sama.
Bhahali ayahudi bhabhakhalaga mu Yelusalemu bhabhaputaga bhabhafuma shila nsi pansi.
6 Da suka ji wannan kara jama'a duk suka taru suka rude saboda kowannensu ya ji suna magana da harshensa.
Ungulumo gula nabhahunvwa abhantu bhahabhungana ahwenze atejelezye bhahabha ne wasiwasi shila muntu ahumnwizye bhayanga hunjango yakwe yuyo.
7 Suka yi mamaki matuka; suka ce, ''Lallai, wadannan duka ba Galiliyawa ba ne?
bhonti bhahaswiga bhahaga ebha bhonti se bha hu Galilaya bhabha yanga epa?
8 Yaya mu ke jinsu duka, kowannensu na magana a cikin harshen da aka haife mu?
Yeenu ate tibhumvwa hunjango yetu yatapipwe nayo?
9 Fisiyawa da Mediyawa da Elimawa, da Yahudawa da Kafadokiya, cikin Fontus da Asiya,
Waparthia na Waamedi na Waelamu, nebho bhabhakhala hu Mesopotamia, no Uyahudi, na Kapadokia, no hu Ponto nu hu Asia,
10 cikin Firgia da Bamfiliya, cikin Masar da yankunan Libiya ta wajen Sur, da baki daga Roma,
hu Frigia, Pamfilia, no hu Misri, na hula hu Libya paka hu Kirene, na bhajenu bhonti bhabhafumile hu Rumi,
11 Yahudawa da tubabbun cikin Yahudanci, Kiretawa da Larabawa, duk munji su suna fadi a harshenmu game da manyan ayyukan Allah.''
Ayahudi na bhaongofu, Abhakrete bhonti tubhomvwa nazyo bhatambula embombo engosi Ungulubhi zyabhomba.”
12 Dukansu suka yi mamaki suka rikice; suka ce da junansu, ''Menene ma'anar wannan?''
Bhonti bhaswiga sebhahazyaganya mwitwe; hahanda abhuzanye bhene, “Eshi hwa huje yeenu?”
13 Amma wasu suka yi ba'a suka ce, ''Sun bugu ne da sabon ruwan inabi.''
Lelo bhamo bhahatanila bhahaga, “Ebha bhakholilwe.”
14 Amma Bitrus ya tashi tare da sha dayan, ya daga murya ya ce da su, ''Mutanen Yahuda da dukanku dake zaune a Urushalima, bari ku san wannan; ku saurari maganata.
Lelo uPetro ahimilila pandwemo na bhala ilongo na woka nabhabhule huje mwe mubhantu mwenti mwa mukhala hu Yudea namwe mwenti mwamukhala epa pa Yerusalemu, muntejelezye enongwa zyane muzizingatizye humoyo genyu.
15 Domin wadannan mutanen ba buguwa suka yi ba yadda kuke zato, domin yanzu karfe tara ne na safe kawai.
Abhantu ebha sebhakholilwe neshi shamuibha, esala ezi saa tatu zyashampwiti.
16 Amma wannan shine abinda aka fada ta wurin annabi Yowel.
Lelo mumanye huje ezi zyazila zyazyayangwilwe no ukuwe uYoeli;
17 Allah ya ce, 'Haka zai kasance a kwanakin karshe, zan zubo Ruhuna a kan dukan mutane, 'ya'yanku maza da mata za su yi anabci, kuma samarinku za su ga wahayoyi, kuma tsofaffinku za su yi mafarkai.
Zyaibha ensiku ezya humalishilo; ayanga Ungulubhi, naibhitila Umpepo Ufinjile abhantu bhonti. Abhana bhenyu asahala na lendu bhaikuwa, abhana bhenyu bhailola embonesyo, na gogolo bhailota enjozi.
18 Haka kuma a bisa bayi na maza da mata, a kwanakin nan zan zubo da Ruhuna, kuma za su yi anabci.
Nantele abhomba mbombo bhane abhashe ehaibhitila Umpepo wane bhope bhaikuwa.
19 Zan nuna al'ajibai a sararin sama da kuma alamu a bisa duniya, jini da wuta, da girgije.
Naibhalanga enswijizyo humwanya ne mbonesyo pansi pa dunia, idanda, umwoto, na tukusye elyosi.
20 Rana zata juya ta koma duhu kuma wata ya koma jini, kafin Babbar ranan nan ta Ubangiji ta zo.
Ni sanya lyaigaluha hisi no mwezi abhe lidanda, salisele ahwinze isiku Igosi lya Ngulubhi.
21 Zai kuma zama dukan wanda ya kira ga sunan Ubangiji zai sami ceto.
ehaibha shila muntu yailikwizya itawa la Ngulubhi ayokoha.'
22 Mutanen Isra'ila, ku saurari wadannan magana. Yesu Banazare, mutumin da Allah ya tabbatar da shi gareku ta wurin manyan ayyuka da ban mamaki da alamu da Allah ya yi ta wurinsa a tsakiyarku, kamar yadda ku da kanku kuka sani.
Mubhantu mubhi Israeli, umvwi enongwa ezi: U Yesu wa hu Nazareti, Ungulubhi yabhasaluliye na hulete hulimwe ne mbombo engosi Ungulubhi zyabhombile ashilile hwa mwene, namwe mwazilolile namwe muzimenye zyonti zyabhombile-
23 Saboda tabbataccen shiri da riga sani na Allah, aka bayar dashi, ku kuma, ta hannun mutane 'yan tawaye, kuka gicciye shi kuma kuka kashe shi.
Lelo hunongwa ya mapango gakwe gapanjile afume hale nenjele zyakwe Ungulubhi, aje aihufumya humakhono ga bhantu aabhibhi ananzi, namwe mwahabuda,
24 Wanda Allah ya tayar, bayan ya cire zafin mutuwa daga gareshi, saboda ba zai yiwu ba ta rike shi.
Ungulubhi umwene ahazyusya ahayefwa enfwa muhati yakwe kwa sababu seyaweze hene aje enfwa etabhaale.
25 Gama, game da shi, 'Ina ganin Ubangiji a gabana ko yaushe, domin yana gefen hannun damana saboda kada in firgita.
U Daudi ayanjile ajile, 'Nahalolile Ugosi wane hwitagalila lyane, umwene ali hukhono gwane ulilo sembahwogope.
26 Saboda haka zuciyata na farin ciki harshena yana yin murna. Kuma, jikina zai zauna gabagadi.
Umwoyo gwane gwahasungwa nu mele gwane gwasungwilwe. Gwope ubili gwane gwaikhala ni khone.
27 Gama ba za ka watsar da raina a lahira ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka ya ga ruba ba. (Hadēs g86)
Subhaguleshe umwoyo gwane gubhale hwazimu, nantele subhahuleshe ubhomba mbombo waho alole uvunzu. (Hadēs g86)
28 Ka bayyana mani hanyar rai; da fuskarka zaka cika ni da farin ciki.
Awe umbunisizye idala elye womi; ubhandeshe ememe uluseshelo humaso gaho.'
29 'Yan'uwa, zan yi magana da ku gabagadi game da baba Dauda: ya mutu kuma aka bizne shi, kuma kabarinsa na nan tare da mu har yau.
Bhaholo, bhane enjanje ezya ise wetu u Daudi: umwene afwiye asyelelwe nenkungwa yakwe ehweli hulite mpaka asanyunu eshi.
30 Domin haka, don shi annabi ne kuma ya san Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa daga cikin zuriyarsa zai sanya wani bisa kursiyinsa.
Umwene ali kuwe na amenye huje Ungulubhi alapile hundapo zyakwe huje ahaihubhiha umo umwana wakwe hwitengo lyakwe elye umwene.
31 Ya hango wannan al'amari kuma ya yi magana game da tashin Almasihu, 'Ba ayi watsi da shi ba a lahira, kuma jikinsa bai ga rubewa ba.' (Hadēs g86)
Eli alilolile shansele, nantele ayanjile huje aizyuha uYesu Kilisiti, 'sigalehwilwe hwazimu nu bili gwakwe sigagwavundile.' (Hadēs g86)
32 Wannan Yesun - Allah ya tashe shi, wanda dukanmu shaidu ne.
Unu uYesu - Ungulubhi azyusizye, nate tili bhaketi bhakwe.
33 Saboda haka yadda aka tashe shi zuwa hannun dama na Allah kuma ya karbi alkawarin Ruhu Mai Tsarki daga wurin Uba, shine ya zubo mana wannan da kuke gani kuma kuke ji.
Eshi uYesu ali hukhono ulilo ugwa Ngulubhi, nantele ayejeleye ulaganyo ulwa Umpepo Ufinjile afume hwa Yise wakwe, asuhinye ululagano olu hulite neshi shamulola na hwumvwe.
34 Dauda bai hau zuwa sama ba, amma ya ce, ''Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna hannun dama na,
Umwene uDaudi sigalushile abhale humwanya, lelo ajile, 'OGOSI (Ungulubhi) wane ayanjile hwa Gosi wane,
35 har sai na maida makiyanka abin takawar sawunka.'''
“khala hukhono gwane ulilo, mpaka nehaibhabheha elyakhalile na khanyena manama gaho.
36 Saboda haka, bari gidan Isra'ila su sani tabbas wannan Yesun wanda kuka gicciye, Allah ya maishe shi Ubangiji da kuma Almasihu.
Aisraeli bhonti bhamanye huje uYesu unu yabhabudile Ungulubhi abhishile aje abhe Gosi ashile Agosi bhonti abhamunsi.”
37 Da suka ji haka sai suka soku a zukatansu, suka cewa Bitrus da sauran manzanni, '''Yan'uwa me za mu yi?''
Nabhumvwa isho enongwa zyabhalasa humwoyo gabho, bhabhabhuzya aPetro na bhamwabho tikhonzye wili eshi?”
38 Sai Bitrus ya ce masu, ''Ku tuba ayi wa kowannenku baftisma, cikin sunan Yesu Almasihu domin gafarar zunubanku, kuma za ku karbi baiwar Ruhu Mai Tsarki.
U Petro waga, “Mulambe mwoziwe, shila muntu hwitawa lya Yesu Kristi muposhele ulusajilo ulwe mbibhi zyenyu, namwe mubhaposhe Umpepo Ufinjile.
39 Domin alkawarin a gareku ne da 'ya'yanku da duk wadanda ke nesa, dukan iyakar mutanen da Ubangiji Allahnmu zai kira.''
Olu olulagano lwenyu na bhana bhenyu na bhantu bhabhali uhutali na bhaala bhonti bhabhaikwiziwa nu Ngulubhi aje bhinze.”
40 Da maganganu da yawa ya ba da shaida kuma ya karfafa su; ya ce, ''Ku ceci kan ku daga wannan muguwar tsara.''
Hunongwa ezya mwabho ajile hwi ponii na bhantu bhensiku ezi abhe mbibhi.”
41 Sai suka karbi maganar sa kuma aka yi ma su baftisma, a wannan rana kuma aka sami karin rayuka wajen dubu uku.
Abhantu bhazyeteha enongwa zila bhoziwa abhantu elfu zitatu ikanisa lyahonjelela.
42 Su ka cigaba cikin koyarwar manzanni da zumunta, cikin kakkaryawar gurasa da kuma cikin addu'o'i.
Bhahendelela adiile mumanyizyo zya atumwe bha Yesu bhali nu umoja, bhalyanga pandwimo na puute pandwimo.
43 Tsoro ya sauko bisa kowane rai, kuma aka yi abubuwan ban mamaki da alamu da yawa ta wurin manzannin.
Uwoga wahabhinjila abhantu ne mbombo ezyaswijizye zyahabhoneha Ungulubhi zyabhombile ashilile hwa tumwe bhakwe.
44 Duka wadanda suka ba da gaskiya suna tare kuma komai nasu na kowanensu ne,
Bhonti bhabhahitishie izu lya Ngulubhi bhahakhalaga pandwimo ne vintu vyabhali navyo vyali vya bhonti,
45 kuma suka saida kadarorinsu da mallakarsu kuma suka rarrabawa kowa, bisa ga irin bukatar da kowannensu yake da ita.
evintu vyabhali navyo bhakazyaga bhagabhilaga shila muntu shahanzaga.
46 A kowace rana suka cigaba tare da nufi daya a cikin haikali, suna kakkarya gurasa a gidaje, kuma suna raba abinci tsakaninsu cikin farin ciki da tawali'u a zuciya;
Ensiku zyonti bhali nu mwoyo gumo mushibhanza, bhamensulaga amabumunda mukhaya nalye eshalye shobho nuluseshelo nu mwoyo ugolosu;
47 Suna yabon Allah kuma suna da tagomashi a gaban dukan mutane. Ubangiji kuma kullum yana kara masu wadanda suke samun ceto.
bhalumbaga Ungulubhi bhakonde lwe na bhanti bhonti. Shila lisiku abhantu bhahonjelelelaga mushibhanza bhaala bhabhahokahaga.

< Ayyukan Manzanni 2 >