< Zakariya 5 >

1 Na sāke dubawa sai ga naɗaɗɗen littafi mai firiya a gabana!
Un es savas acis atkal pacēlu un skatījos, un redzi, satīta grāmata skrēja.
2 Sai ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Sai na amsa na ce, “Na ga naɗaɗɗen littafi mai firiya, tsawonsa ƙafa talatin da fāɗinsa kuma ƙafa goma sha biyar.”
Un viņš uz mani sacīja: Ko tu redzi? Un es sacīju: es redzu satītu grāmatu skrienam, tai garums ir divdesmit olektis un platums tai ir desmit olektis.
3 Sai ya ce mini, “Wannan ce la’anar da za tă ratsa dukan ƙasar; gama bisa ga abin da ya ce a gefe ɗaya, za a kawar da kowane ɓarawo, kuma bisa ga abin da ya ce a ɗaya gefen za a kawar da duk mai rantsuwar ƙarya.
Un viņš uz mani sacīja: šis ir tas lāsts, kas iziet pa visas zemes virsu, jo ikkatrs, kas zog, pēc tā taps izdeldēts no šejienes, un ikkatrs, kas nepareizi zvēr, pēc tā taps izdeldēts no šejienes.
4 Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Zan aika shi, zai shiga gidan ɓarawo, da gidan mai rantsuwar ƙarya da sunana. Zai kasance a gidansa yă hallaka gidan da katakon da duwatsun.’”
Es to izlaižu, saka Tas Kungs Cebaot, un tam (lāstam) būs iet zagļa namā, un tā namā, kas pie Mana Vārda nepatiesi zvērē, un tas piemājos viņa namā un to nobeigs ar viņa baļķiem un akmeņiem.
5 Sai mala’ikan da yake mini magana ya zo gaba ya ce mini, “Duba ka gani ko mene ne wannan da yake fitowa.”
Un tas eņģelis, kas ar mani runāja, iznāca un uz mani sacīja: pacel jel savas acis un redzi, kas tas ir, kas tur iziet?
6 Na tambaya na ce, “Mene ne?” Ya amsa ya ce, “Kwando ne na awo.” Ya ƙara da cewa, “Wannan shi ne laifin mutanen a duk fāɗin ƙasar.”
Un es sacīju: kas tas ir? Tad viņš sacīja: tā ir ēfa(labības mērs), kas iziet. Atkal viņš sacīja: tā viņi izskatās visā zemē.
7 Sa’an nan aka ɗaga murfin dalman, a ciki kuwa ga mace zaune!
Un redzi, apaļš svina vāks pacēlās, un tur bija sieva, tā sēdēja tai ēfā iekšā.
8 Ya ce, “Wannan mugunta ce,” ya kuma tura ta cikin kwandon ya rufe da murfin dalman, ya kuma danna da dutse.
Un viņš sacīja: šī ir tā bezdievība; un viņš to iemeta tai ēfā iekšā, un meta to svina vāku uz to virsū.
9 Na ɗaga idona sama, sai ga mata biyu a gabana, iska tana hura fikafikansu! Suna da fikafikai kamar na shamuwa, suka kuma ɗaga kwandon sama.
Un es pacēlu savas acis un skatījos, un redzi, divas sievas iznāca, un vējš bija viņu spārnos, un viņu spārni bija kā stārķu spārni, un tās nesa to ēfu vidū starp zemi un debesi.
10 Na tambayi mala’ikan da yake magana da ni na ce, “Ina za ku kai kwandon?”
Tad es sacīju uz to eņģeli, kas ar mani runāja: kurp tie nes šo ēfu?
11 Ya amsa ya ce, “Zuwa ƙasar Babiloniya don a gina masa haikali. Sa’ad da aka gama ginin, za a ajiye shi a ciki.”
Un viņš uz mani sacīja: tai uztaisīt namu Sineāra zemē, un to tur nolaist un nolikt zemē savā vietā.

< Zakariya 5 >