< Zabura 92 >

1 Zabura ce. Waƙa ce. Domin ranar Asabbaci. Yana da kyau a yabi Ubangiji a kuma yi kiɗi ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka,
(안식일의 찬송 시) 지존자여, 십현금과, 비파와, 수금의 정숙한 소리로 여호와께 감사하며 주의 이름을 찬양하며 아침에 주의 인자하심을 나타내며 밤마다 주의 성실하심을 베풂이 좋으니이다
2 don a yi shelar ƙaunarka da safe amincinka kuma da dare,
여호와여, 주의 행사로 나를 기쁘게 하셨으니 주의 손의 행사를 인하여 내가 높이 부르리이다
3 da kiɗin molo mai tsirkiya goma da kuma ƙarar garaya.
여호와여, 주의 행사가 어찌 그리 크신지요 주의 생각이 심히 깊으시니이다
4 Gama ka sa na yi murna ta wurin ayyukanka, ya Ubangiji; na rera don farin ciki saboda ayyukan hannuwanka.
우준한 자는 알지 못하며 무지한 자도 이를 깨닫지 못하나이다
5 Ina misalin ayyukanka, ya Ubangiji, tunaninka da zurfi suke ƙwarai!
악인은 풀 같이 생장하고 죄악을 행하는 자는 다 흥왕할지라도 영원히 멸망하리이다
6 Mutum marar azanci ba zai sani ba, wawa ba zai gane ba,
여호와여, 주는 영원토록 지존하시니이다
7 cewa ko da yake mugaye suna girma kamar ciyawa kuma dukan masu aikata mugunta suna haɓaka, za a hallaka su har abada.
여호와여, 주의 원수 곧 주의 원수가 패망하리니 죄악을 행하는 자는 다 흩어지리이다
8 Amma kai, ya Ubangiji, za a ɗaukaka har abada.
그러나 주께서 내 뿔을 들소의 뿔같이 높이셨으며 내게 신선한 기름으로 부으셨나이다
9 Gama tabbatacce abokan gābanka, ya Ubangiji, tabbatacce abokan gābanka za su hallaka; za a watsar da dukan masu aikata mugunta.
내 원수의 보응 받는 것을 내 눈으로 보며 일어나 나를 치는 행악자에게 보응하심을 내 귀로 들었도다
10 Ka ɗaukaka ƙahona kamar na ɓauna; an zubo mai masu kyau a kaina.
의인은 종려나무 같이 번성하며 레바논의 백향목 같이 발육하리로다
11 Idanuna sun ga fāɗuwar maƙiyana; kunnuwana sun ji kukan mugayen maƙiyana.
여호와의 집에 심겼음이여 우리 하나님의 궁정에서 흥왕하리로다
12 Adalai za su haɓaka kamar itacen dabino, za su yi girma kama al’ul na Lebanon;
늙어도 결실하며 진액이 풍족하고 빛이 청청하여
13 da aka daddasa a gidan Ubangiji, za su haɓaka a filayen gidan Allahnmu.
여호와의 정직하심을 나타내리로다 여호와는 나의 바위시라 그에게는 불의가 없도다
14 Za su ci gaba da ba da’ya’ya a tsufansu, za su kasance ɗanye kuma kore shar,
15 suna shela cewa, “Ubangiji adali ne; shi ne Dutsena, kuma babu mugunta a cikinsa.”

< Zabura 92 >