< Zabura 63 >

1 Zabura ta Dawuda. Sa’ad da yake a hamadar Yahuda. Ya Allah, kai ne Allahna, da nacewa na neme ka; raina yana ƙishinka, jikina yana marmarinka, cikin busasshiyar ƙasar da ta zozaye inda babu ruwa.
Bože! ti si Bog moj, k tebi ranim, žedna je tebe duša moja, za tobom èezne tijelo moje u zemlji suhoj, žednoj i bezvodnoj.
2 Na gan ka a wuri mai tsarki na kuma dubi ikonka da ɗaukakarka.
Tako bih te ugledao u svetinji, da bih vidio silu tvoju i slavu tvoju.
3 Domin ƙaunarka ta fi rai kyau, leɓunana za su ɗaukaka ka.
Jer je dobrota tvoja bolja od života. Usta bi moja hvalila tebe;
4 Zan yabe ka muddin raina, kuma a cikin sunanka zai ɗaga hannuwana.
Tako bih te blagosiljao za života svoga, u ime tvoje podigao bih ruke svoje.
5 Raina zai ƙoshi kamar da abinci mafi kyau; da leɓunan rerawa bakina zai yabe ka.
Kao salom i uljem nasitila bi se duša moja, i radosnijem glasom hvalila bi te usta moja.
6 A gadona na tuna da kai; ina tunaninka dukan dare.
Kad te se sjeæam na postelji, sve noæne straže razmišljam o tebi.
7 Domin kai ne mai taimakona, ina rera a cikin inuwar fikafikanka.
Jer si ti pomoæ moja, i u sjenu krila tvojih veselim se.
8 Raina ya manne maka; hannunka na dama yana riƙe da ni.
Duša se moja prilijepila za tebe, desnica tvoja drži me.
9 Su da suke neman raina za su hallaka; za su gangara zuwa zurfafan duniya.
Koji traže pogibao duši mojoj, oni æe otiæi pod zemlju.
10 Za a bayar da su ga takobi su kuma zama abincin karnukan jeji.
Izginuæe od maèa, i dopašæe lisicama.
11 Amma sarki zai yi farin ciki ga Allah; dukan waɗanda suke rantse da sunan Allah za su yabe shi, amma za a rufe bakunan maƙaryata.
A car æe se veseliti o Bogu, hvaliæe se svaki koji se kune njim, kad se zatisnu usta onima koji govore laž.

< Zabura 63 >