< Zabura 27 >

1 Ta Dawuda. Ubangiji ne haskena da cetona, wa zan ji tsoro? Ubangiji ne mafakar raina, wane ne zan ji tsoro?
[Psalm lal David] LEUM GOD El kalem luk ac lango luk; Su nga ac fah sangeng se? LEUM GOD El pot ku nu ke moul luk, Su nga ac fah sangeng se?
2 Sa’ad da mugaye suka tasar mini don su cinye ni, sa’ad da abokan gābana da maƙiyina suka kawo mini hari, sun yi tuntuɓe suka fāɗi.
Ke mwet koluk elos tuku in lainyu ac suk in uniyuwi, Elos tukulkul ac ikori.
3 Ko da yake mayaƙa sun kewaye ni, zuciyata ba za tă ji tsoro ba; ko da yake ya ɓarke a kaina, duk da haka zan ƙarfafa.
Finne sie un mwet mweun tuku rauniyula, Nga fah tiana sangeng; Finne mwet lokoalok tuku lainyu, Nga fah lulalfongi na God.
4 Abu guda na roƙi Ubangiji, wannan shi ne na nema, cewa in zauna a gidan Ubangiji dukan kwanakin raina, in dubi kyan Ubangiji in kuma neme shi a cikin haikalinsa.
Nga siyuk sin LEUM GOD ke ma se, Ac ma sefanna nga lungsik: Tuh nga in muta in lohm sin LEUM GOD in moul luk nufon, In liye kasrpen wolana lal, Ac in siyuk ke koko lal.
5 Gama a lokacin wahala, zai kiyaye ni lafiya a wurin zamansa; zai ɓoye ni cikin inuwar tabanakul nasa ya kuma sa ni can a bisa dutse.
In pacl in ongoiya, El fah lisringyuyak; El fah karinginyu in Tempul lal Ac oru tuh nga in moulla fin sie eot fulat.
6 Sa’an nan kaina zai ɗaukaka a bisa abokan gābana waɗanda suka kewaye ni; a tabanakul nasa zan miƙa hadaya da sowa ta farin ciki; zan rera in kuma yi kiɗi ga Ubangiji.
Tuh nga fah kutangla mwet lokoalok su rauniyula. Nga fah orek kisa in lohm sel ke pusren engan lulap; Nga fah on, ac nga fah kaksakin LEUM GOD.
7 Ka ji muryata sa’ad da na yi kira, ya Ubangiji; ka yi mini jinƙai ka kuma amsa mini.
Lohngyu, O LEUM GOD, ke nga pang nu sum! Pakomutuk ac topukyu!
8 Zuciyata kan faɗa game da kai, “Nemi fuskarsa!” Fuskarka, Ubangiji, zan nema.
Ke kom fahk, “Fahsru ac alu nu sik,” Na nga topuk, “Aok, LEUM GOD, nga ac fahsrot.”
9 Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni, kada ka kore bawanka daga gare ka cikin fushi; kai ne ka kasance mai taimakona. Kada ka ƙi ni ko ka yashe ni, Ya Allah Mai cetona.
Nikmet wikinkomla likiyu! Nikmet kasrkusrak sik; Nikmet supwala mwet kulansap lom liki kom. Kom nuna mwet kasru luk; Nikmet fahsr likiyu ku sisyula, O God, Mwet Lango luk.
10 Ko da mahaifina da mahaifiyata sun yashe ni, Ubangiji zai karɓe ni.
Sahp papa tumuk ac nina kiuk elos ku in sisyula, Tusruktu LEUM GOD El fah karinginyu.
11 Ka koya mini hanyarka, ya Ubangiji; ka bi da ni a miƙaƙƙiyar hanya saboda masu danne ni.
LEUM GOD, luti nu sik ma kom lungsum tuh nga in oru, Ac kolyu ke inkanek wo lom, Mweyen pus mwet lokoalok luk.
12 Kada ka ba da ni da sha’awar maƙiyina, gama masu shaidar ƙarya sun taso a kaina, suna numfasa tashin hankali.
Nikmet sisyula nu inpoun mwet lokoalok luk Su lainyu ke kas kikiap ac kas in aksangeng.
13 Har yanzu ina da ƙarfin gwiwa a wannan cewa zan ga alherin Ubangiji; a ƙasar masu rai.
Nga etu tuh nga fah moul ac liye Woiyen LEUM GOD in moul se inge.
14 Ka dogara ga Ubangiji, ka yi ƙarfin hali ka yi ƙarfin zuciya ka kuma dogara ga Ubangiji.
Lulalfongi in LEUM GOD. Lulalfongi, ac tia fuhleak. Lulalfongi na in LEUM GOD.

< Zabura 27 >