< Ƙidaya 35 >

1 A filayen Mowab, wajen Urdun, ɗaura da Yeriko, Ubangiji ya yi magana da Musa ya ce,
OLELO mai la o Iehova ia Mose ma na papu o Moaba, ma Ioredane o Ieriko, i mai la,
2 “Ka umarci Isra’ilawa su ba wa Lawiyawa garuruwan da za su zauna a ciki daga cikin gādon da Isra’ilawa za su mallaka. A kuma ba su wurin kiwo kewaye da garuruwan.
E kauoha aku oe i na mamo a Iseraela, e haawi aku lakou i kekahi aina o lakou e ili ana, no na Levi, i na kulanakauhale e noho ai; a e haawi hoi no na Levi i na kula o na kulanakauhale a puni.
3 Sa’an nan za su kasance da garuruwan da za su zauna, su sami fili, da kuma za su yi kiwon garkensu na shanu da tumaki da kuma sauran dabbobinsu.
A no lakou na kulanakauhale e noho ai iloko; a o na kula a puni, no ka lakou holoholona ia, no ko lakou waiwai, a no ko lakou mau mea ola a pau.
4 “Wuraren kiwo a kewayen garuruwan da za a ba wa Lawiyawa, girmansu zai zama mai fāɗin kamu dubu ɗaya daga katangar garin.
A o na kula o na kulanakauhale a oukou e haawi aku ai no na Levi, mai ka papohaku o ke kulanakauhale mawaho aku, i hookahi tausani na kubita.
5 A bayan garin, ka auna kamu dubu biyu a wajen gabas, kamu dubu biyu a wajen yamma, kamu dubu biyu wajen kudu, da kuma kamu dubu uku wajen arewa, a bar garin a tsakiya. Za su kasance da wannan a matsayin wurin kiwo na garuruwan.
A e ana oukou mai waho aku o ke kulanakauhale ma ka aoao hikina, i elua tausani kubita, a ma ka aoao hema i elua tausani kubita, a ma ka aoao komohana i elua tausani kubita, a ma ka aoao akau i elua tausani kubita; a mawaena konu ko kulanakauhale: oia no ia lakou na kela o na kulanakauhale.
6 “A cikin biranen da za a ba Lawiyawa, shida daga cikin garuruwan za su zama biranen mafaka, inda wanda ya kashe mutum zai gudu yă je. Ban da wannan, a ba su waɗansu garuruwa arba’in da biyu.
A no na kulanakauhale a oukou e haawi aku ai no na Levi, he aono mau kulanakauhale e lilo i mau puuhonua, kahi a oukou e haawi ai no ka pepehi kanaka, e holo ai ia ilaila; a e haawi hou aku oukou i na kulanakauhale keu he kanaha kumamalua.
7 Duka-duka dai a ba Lawiyawa garuruwa arba’in da takwas, tare da wuraren kiwonsu.
O na kulanakauhale a pau a oukou e haawi aku ai no na Levi, he kanahakumamawalu: o lakou a me na kula o lakou.
8 Garuruwan da za ku ba wa Lawiyawa daga ƙasar da Isra’ilawa suka mallaka, za a ba da su bisa girman gādon kowace kabila. Ka karɓi garuruwa masu yawa daga kabilar da take da garuruwa masu yawa, amma kaɗan daga kabilar da ba ta da garuruwa masu yawa.”
A o na kulanakauhale a oukou e haawi aku ai, noloko mai ia o ka aina o na mamo a Iseraela; noloko mai o ka mea nui, e hoonui aku oukou, a noloko mai o ka mea uuku, e houuku iho no oukou: o kela mea keia mea ke haawi i kekahi mau kulanakauhale ona no na Levi, e like me ka aina e ili mai ana nona.
9 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
Olelo mai la o Iehova ia Mose, i mai la,
10 “Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa Kan’ana,
E olelo aku oe i na mamo a Iseraela, e i aku ia lakou, Aia hiki aku oukou ma kela aoao o Ioredane iloko o ka aina o Kanaana;
11 ku zaɓi waɗansu garuruwan da za su zama biranen mafakarku, inda wanda ya kashe mutum cikin kuskure zai iya gudu zuwa.
Alaila, e hoolilo oukou i na kulanakauhalo, i kulanakauhale puuhonua no oukou, i holo aku ai ka mea pepehi kanaka ilaila, ka mea pepehi naaupo i ke kanaka.
12 Za su zama wuraren mafaka daga hannun mai bin hakki, don kada a kashe mai kisankai, tun ba a kai shi gaban shari’a, a gaban taron jama’a ba.
A e lilo lakou i mau kulanakauhale puuhonua no oukou, mai ka mea hoopai aku; i make ole ai ka mea pepehi kanaka, a ku ia imua o ke anainakauaka no ka hookolokolo ana.
13 Waɗannan garuruwa shida da aka bayar za su zama biranen mafakarku.
No keia mau kulanakauhale a oukou o haawi aku ai, e lilo na mea eono i mau puuhonua no oukou.
14 A ba da uku a wannan gefe na Urdun, a kuma ba da uku a Kan’ana, su zama biranen mafaka.
E haawi aku oukou i ekolu mau kulanakauhale ma keia aoao o Ioredane, a me na kulanakauhale ekolu ka oukou e haawi aku ai ma ka aina o Kanaana, i mau kulanakauhale puuhonua.
15 Waɗannan garuruwa shida za su zama wurin mafaka wa Isra’ilawa, baƙi da duk sauran mutanen da suke zama a cikinsu, saboda duk wanda ya kashe mutum cikin kuskure yă iya gudu zuwa.
O keia mau kulanakauhale eono, he mau puuhonua ia no na mamo a Iseraela, a no ke kanaka e, a no ka malihini iwaena o lakou; i holo aku ai ilaila ka mea pepehi naaupo i kekahi kanaka.
16 “‘In wani ya bugi wani da makami na ƙarfe har ya mutu, to, shi mai kisankai ne; sai a kashe mai kisankan nan.
Ina e pepehi aku oia ia ia me ka mea hao, a make ia, he pepehi kanaka oia; he oiaio no, e make ka pepehi kanaka.
17 Ko kuwa in wani yana riƙe da dutsen da ya isa yă kashe mutum a hannunsa, ya kuma harbi wani da dutsen har ya mutu, to, shi mai kisankai ne, sai a kashe mai kisankan nan.
Ina hoi e pepehi aku oia ia ia me ka pohaku nouia, ka mea e make ai ia, a ua make no kela, he pepehi kanaka oia; he oiaio no, e make ka pepehi kanaka.
18 Ko kuwa wani yana da makami na itace a hannunsa da ya isa yă kashe mutum, ya kuma bugi wani da shi har ya mutu, shi ma mai kisankai ne, sai a kashe mai kisankan nan.
Ina hoi o pepehi kela ia ia me ka laau ma ka lima, i mea e make ai oia, a ua make no ia, hepepehi kanaka no kela: he oiaio no, e make ka pepehi kanaka.
19 Sai mai bin hakkin jinin yă kashe mai kisankan, sa’ad da ya sadu da mai kisankan, sai yă kashe shi.
Na ka mea hoopai koko, nana no e pepehi aku i ka mea pepehi kanaka: i kona wa e halawai aku ai me ia, nana no ia o pepehi.
20 In saboda ƙiyayya, mutum ya laɓe, ya soke wani, ko ya jefe shi da wani abu da gangan har ya mutu,
Ina paha e hookulai iho kekahi ia ia me ka inaina, a e hoolei aku paha i kekahi mea maluna ona me ka hoohalua nona, a make no ia;
21 ko kuwa saboda ƙiyayya ya naushe shi har ya mutu, sai a kashe wannan mutumin da ya yi haka; shi mai kisankai ne. Sai mai bin hakkin jini yă kashe mai kisankan in ya same shi.
A ina e pepehi aku kona lima ia ia me ka inaina, a make ia; o ka mea pepehi aku, he oiaio no, e make no ia: no ka mea, he pepehi kanaka oia: na ka mea hoopai koko, nana no e pepehi i ua pepehi kanaka la, i kona halawai ana me ia.
22 “‘Amma in cikin tsautsayi ne ya soke shi, ba don ƙiyayya ba, ko kuma ya jefe shi, ba da gangan ba,
Aka, ina e pepehi wale aku ia me ka inaina ole, a ua hoolei aku paha i kekahi mea maluna ona, me ka hoohalua ole;
23 ko kuwa bai gan shi ba, ya jefa dutsen da zai kashe shi a kansa, ya kuwa mutu, to, da yake shi ba abokin gābansa ba ne, bai kuma yi nufi yă ji masa ba,
A i ka pohaku paha e make ai ke kanaka, me ka ike ole aku, hoolei aku maluna ona, a make ia; aole no ia o kona enemi, aole hoi ia i manao e hana ino aku ia ia:
24 dole taro su yi hukunci tsakanin mai laifin, da mai bin hakkin jini bisa waɗannan ƙa’idodi.
Alaila, e hookolokolo ke anainakanaka mawaena o ka mea pepohi a me ka mea hoopai koko, e like me keia mau kanawai:
25 Dole taro su kāre wanda ake zargi da kisa, daga mai bin hakkin jini. Su mai da shi birnin mafaka inda ya gudu ya tafi. Dole yă kasance a can sai mutuwar babban firist, wanda aka shafe da mai mai tsarki.
A na ke anainakanaka no e hoopakele i ka pepehi kanaka mailoko ae o ka lima o ka mea hoopai koko, a na ke anainakanaka ia e hoihoi aku i ka puuhonua i kahi e holo aku ai oia: a malaila ia e noho ai a make ke kahuna nui, ka mea i poniia i ka aila laa.
26 “‘Amma in wanda ake zargin ya kuskura ya fita, ya kai iyakar birnin mafaka wadda ya gudu ya je,
Aka, ina e puka aku ka pepehi kanaka i kekahi manawa mawaho o na palena o ke kulanakauhalo o kona puuhonua, kahi ana i holo ai;
27 idan mai bin hakkin jinin ya same shi a bayan gari, mai bin hakkin jinin zai iya kashe mai kisankai ɗin ba tare da wani laifi ba.
A loaa oia i ka hoopai koko mawaho o ka palena o ke kulanakauhale o kona puuhonua, a pepehi ka hoopai koko i ua pepehi kanaka la, aole e pili kona koko ia ia;
28 Dole wanda ake zargin, yă kasance a birninsa na mafaka sai bayan mutuwa babban firist; sai bayan mutuwar babban firist ne kawai zai iya komo ga mallakarsa.
No ka mea, o kona pono no e noho iloko o ke kulanakauhale o kona puuhonua, a hiki i ka make ana o ke kahuna nui: aka, mahope iho o ka make ana o ke kahuna nui, e hoi hou no ka pepehi kanaka i ka aina o kona noho ana.
29 “‘Waɗannan su ne za su zama ƙa’idodin da za ku kasance da su, a dukan tsararraki masu zuwa.
A e lilo keia mau mea no oukou i kanawai hoopono no ko oukou mau hanauna ma na wahi a pau a oukou e noho ai.
30 “‘Kowa da ya kashe wani, za a kashe shi a matsayin mai kisankai, bisa ga shaidar shaidu. Amma kada a kashe wani bisa ga shaidar mutum ɗaya.
O ka mea pepehi i kekahi kanaka, e make no ia ma ka waha o na mea hoike: aole no e make ke kanaka ma ka mea hoike hookahi wale no.
31 “‘Kada a karɓi fansa don ran wanda ya yi kisankai, wanda ya cancanci mutuwa. Lalle ne a kashe shi.
Eia hoi kekahi, aole oukou e lawe i uku panai no ke ola o ka mea pepehi kanaka, o ka mea i hewa e make ai: aka, e oiaio no, e make ua kanaka la.
32 “‘Kada a karɓi fansa saboda wanda ya tsere zuwa birnin mafaka don yă koma yă zauna gidansa tun babban firist bai rasu ba.
Aole hoi oukou e lawe i uku panai, no ka mea i holo aku i ke kulanakauhale o kona puuhonua, i hoi hou aku ai ia e noho i ka aina, a hiki i ka make ana o ke kahuna.
33 “‘Kada ku ƙazantar da ƙasar da kuke zama a ciki. Zub da jini yakan ƙazantar da ƙasa, ba a kuma iya yin kafara saboda wannan ƙasa da aka zub da jini, sai dai ta wurin jinin mutumin da ya zub da jinin.
Pela oukou e hoohaumia ole ai i ka aina a oukou e noho ai: no ka mea, o ke koko, oia ke hoohaumia i ka aina; aole e hiki ke huikalaia ka aina i ke koko i hookaheia maloko, aia wale no ma ke koko o ka mea nana ia i hookahe.
34 Kada ku ƙazantar da ƙasar da kuke zama, wadda ni kuma nake zama a ciki, gama Ni Ubangiji, ina zama a cikin Isra’ilawa.’”
Nolaila, mai hoohaumia oukou i ka aina a oukou e noho ai, kahi hoi a'u e noho ai; no ka mea, owau o Iehova e noho nei iwaena o ka poe mamo a Iseraela.

< Ƙidaya 35 >