< Mattiyu 26 >

1 Sa’ad da Yesu ya gama faɗin dukan waɗannan abubuwa, sai ya ce wa almajiransa,
Wakati Yesu ayomwi longela malongelo goti, abakiye anapunzi bake,
2 “Kamar yadda kuka sani, Bikin Ƙetarewa sauran kwana biyu, za a kuma ba da Ɗan Mutum don a gicciye shi.”
“Mutangite baada ya masoba gabele kwalowa baa na lisoba lya pasaka, na mwana wa Adamu apiyilwa linga bakongele.”
3 Sai manyan firistoci da dattawan mutane, suka taru a fadan babban firist, mai suna Kayifas,
Baada ya bakuu ba makuhani ni apindo ba bandu bakwembanike pamope mu'ukumbi wa kuhani nkolo, ywakemelwage Kayafa.
4 suka ƙulla shawara su kama Yesu da makirci, su kuma kashe shi.
Kwa pamope bapangite mpango wa kumoywa Yesu kwa siri na kumulaga.
5 Suka ce, “Amma ba a lokacin Biki ba, don kada mutane su tā da rikici.”
Mana batibaya, kana ipangike lisoba lya sikukuu, yakana yoka puyo kwa baadhi ya bandu.”
6 Yayinda Yesu yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu,
Wakati Yesu paabile Bethania mu'nyumba ya Simoni ywabile nkoma,
7 wata mace ta zo wurinsa da wani ɗan tulun alabasta na turaren mai tsada sosai, wanda ta zuba a kansa a lokacin da yake cin abinci.
pagoloki pameza, nnwawa yumo aisi kachake abile apotwi kikoba chakibile na mauta ga garama ngolo, aijitii mu mutwe wake.
8 Sa’ad da almajiransa suka ga wannan, sai suka yi fushi. Suka ce, “Wannan almubazzaranci fa!
Lakini anapunzi bake bapakibweni kitendo choo, batichukya muno no baya, mwanja namani upangite nyoo.
9 Wannan turare ai, da an sayar da shi da kuɗi mai yawa a ba matalauta kuɗin.”
Aga tulowe weza pemeya kwa kiasi kikolo na kwapeya maskini.”
10 Sane da wannan, Yesu ya ce musu, “Me ya sa kuke damun macen nan? Ta yi mini abu mai kyau ne.
Lakini Yesu ayomwile tanga lee, ngababakiya, “Mwanza na matusuluya nnwawa yoo? kwa kuwa apangite kilebe kinanoga kasango.
11 Matalauta za su kasance tare da ku kullum, amma ni ba zan kasance tare da ku kullum ba.
Maskini mubile nabo kila lisoba, lakini mutama kwaa na nenga kila lisoba.
12 Sa’ad da ta zuba turaren nan a jikina, ta shirya ni ne don jana’izata.
Kwa mwanza panijili maula payega yango, apangite nyo kwa mwanza ya kunisika kwango.
13 Gaskiya nake gaya muku, duk inda aka yi wa’azin bisharan nan a duniya duka, abin da matan nan ta yi, za a riƙa faɗarsa don tunawa da ita.”
Kweli nenda kwamakiya, popote payahubiliwa injili pakilambo chote, kitendo cha kipangite ayo nnwawa, chalowa pangilwa kwa mwaya kombokya.”
14 Sai ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, wanda ake kira Yahuda Iskariyot, ya je wurin manyan firistoci
Nga yumo nkati ya balo komi ni ibele, ywakemelwa Yuda Iskariote, ayei kwa apindo ba makuhani,
15 ya ce, “Me za ku ba ni, in na bashe shi gare ku?” Sai suka ƙirga masa kuɗi azurfa talatin.
no baya, “Mwalowa mbeya namani mana ninangile?” Ngaba mpemwa Yuda ipande thelathini ya mbanje.
16 Daga wannan lokaci, Yahuda ya yi ta neman zarafin da zai miƙa shi.
Buka muda wo apalange nafasi ya kwalangya.
17 A rana ta fari ta Bikin Burodi Marar Yisti, sai almajiran suka zo wurin Yesu suka yi tambaya suka ce, “Ina kake so mu je mu shirya maka wurin da za ka ci Bikin Ƙetarewa?”
Hata lisoba lya kwanza lya mikate yange lola, anapunzi banyendeli Yesu na kumakiya, “Kwaako kupala tukutayarishie ulye chakulya cha Pasaka?”
18 Ya amsa ya ce, “Ku shiga gari wurin wāne, ku ce masa, ‘Malam ya ce, lokacina ya yi kusa. Zan ci Bikin Ƙetarewa tare da almajiraina a gidanka.’”
Ngabakiya, “Muyende mjini kwa mundu fulani na mumakiye, mwalimu abaya, “Muda wango uyomwike. Nicha yomolya pasaka pamope ni anapunzi bango munyumba yako.””
19 Saboda haka almajiran suka yi yadda Yesu ya umarce su, suka kuwa shirya Bikin Ƙetarewa.
Anapunzi gabapanga kati Yesu mwalangile, batayarishe chakulya cha Pasaka.
20 Da yamma ta yi, sai Yesu ya zauna don cin abinci tare da Sha Biyun.
Pasaka iikite kitamunyo, atami lya chakulya pamope na anapunzi bake balo komi ni ibele.
21 Yayinda suke cin abinci, sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
Pabile kabalya chakulya, atibaya, “Kweli nenda kwabakiya panga pakatikati yinu yumo apala kunisaliti.
22 Suka yi baƙin ciki ƙwarai, suka fara ce masa da ɗaya-ɗaya, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
Batihuzunika muno, na kila yumo ande kunaluya, “Nenga buli kwa, Ngwana?”
23 Yesu ya amsa ya ce, “Wanda ya sa hannunsa a kwano tare da ni ne, zai bashe ni.
Kayangwa, aywo ywasanja pamope na nenga mubakuri ngalowa kunisaliti.
24 Ɗan Mutum zai tafi kamar yadda aka rubuta game da shi. Amma kaiton mutumin da zai bashe Ɗan Mutum! Da ma ba a haifi mutumin nan ba, da ya fi masa.”
Mwana wa Adamu endabuka, kati mwaiandikilwe. Ila ole wake mundu ywasaliti mwana wa Adamu! Yanogite bora mundu ywo akakotoka belekwa.”
25 Sa’an nan Yahuda, wanda zai bashe shi ya ce, “Tabbatacce ba ni ba ne, ko, Rabbi?” Yesu ya amsa ya ce, “I, kai ma ka fada.”
Yuda ywapala kusaliti atibaya, “Je, nenga mwalimu?” Yesu kammakiya, “Ngawenga wolongela.”
26 Yayinda suke cikin cin abinci, Yesu ya ɗauki burodi, ya yi godiya ya kuma kakkarya, ya ba wa almajiransa yana cewa, “Ku karɓa ku ci; wannan jikina ne.”
Pababile kaba lya chakulya, Yesu autweli nkate, atikubariki, na metwana. Apei anapunzi bake no baya, “Mutole, mulye. Aye yega yango.”
27 Sa’an nan ya ɗauki kwaf, ya yi godiya, ya kuma ba su, yana cewa, “Ku shassha daga cikinsa, dukanku.
Ngatola kikombe no shukuru, ngapeya no baya, Munye mwabote mukikombe chee.
28 Wannan jinina ne na sabon alkawari, wanda aka zubar saboda mutane da yawa, don gafarar zunubai.
Kwa mwanja aye maiyango yo lagano kwango, yaipenganika kwa sababu banansima kwa kwasamiya sambi.
29 Ina gaya muku, ba zan ƙara shan ruwan inabin nan ba har sai ranar da zan sha shi sabo tare da ku a mulkin Ubana.”
Lakini nenda kuamakiya, nanywali kae matunda ya zabibu go, ata lisoba lelo lyana lowanywa pamope namwee ku'utawala wa Tate bango.”
30 Da suka rera waƙa, sai suka fita, suka tafi Dutsen Zaitun.
Payomwile yemba mwambo, batiboka yenda kukitombe cha mizeituni.
31 Sai Yesu ya ce musu, “A wannan dare, dukanku za ku ja da baya saboda ni, gama a rubuce yake cewa, “‘Zan bugi makiyayin, tumakin garken kuwa za su fasu.’
Boka po Yesu atikwabakiya, “Kilo cheno mwabote walowa kwikobala kwa mwanja nenge, kwasababu itiandikilwa, Nalowa kukombwa mchungaji na ngondolo bakikundi basambalalika.
32 Amma bayan na tashi, zan sha gabanku zuwa Galili.”
Lakini baada yo yoka kwango, nalowa longolya yenda Galilaya.”
33 Bitrus ya amsa ya ce, “Ko da duka sun ja da baya saboda kai, ba zan taɓa ja da baya ba.”
Lakini Petro atikummakiya, “Hata mana itei bote bakukani kwa mwanja ya makowe gagalowa kupata, Nenga nikukana kwaa.
34 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya maka, a daren nan, kafin zakara yă yi cara, za ka yi mūsun sanina sau uku.”
Yesu kannyangwa, “Kweli nenda kuabakiya, kilo cheno ngoko nanome anabeka kwaa, alowa kunikana mara itatu.”
35 Bitrus ya furta, “Ko da ma zan mutu ne tare da kai, ba zan taɓa yin mūsun saninka ba.” Dukan sauran almajiran ma suka faɗa haka.
Petro ngamakiya, hata mana itei waa na wenga, nikukana kwaa.”Na anapunzi bake benge bote babaite nyonyonyo.
36 Sa’an nan Yesu ya tafi da almajiransa zuwa wani wurin da ake kira Getsemane, ya ce musu, “Ku zauna nan, in je can in yi addu’a.”
Baadae Yesu ayei nabo pandu papakemelwa. Gethsemane atikwabakiya anapunzi bake, “Mutame paa wakati paniyenda loba apo.”
37 Ya ɗauki Bitrus da’ya’ya biyun nan na Zebedi tare da shi, sai ya fara baƙin ciki, ya kuma damu.
Apotwi Petro na bana abele ba Zebedayo ngatumbwa huzunika na sikitika.
38 Sai ya ce musu, “Raina yana cike da baƙin ciki har kamar zan mutu. Ku dakata a nan, ku kuma yi tsaro tare da ni.”
Boka po atikwabakiya, “Roho yango yenda minya muno, hata kiasi cho waa. Mwiigale papamukeshe loba nanee.”
39 Da ya yi gaba kaɗan, sai ya fāɗi a ƙasa, ya yi addu’a ya ce, “Ubana, in mai yiwuwa ne, a ɗauke mini wannan kwaf. Amma ba nufina ba, sai naka.”
Ayei nnonge pachene, kalola pae wa kukama, no loba, Tate bango, mana kewezekana, kikombe sekinipele, kana ipange kati mwanipala nenga, ila kati mwamupata mwee.”
40 Sa’an nan ya komo wurin almajiransa, ya tarar suna barci. Ya tambayi Bitrus ya ce, “Ashe, ba za ku iya yin tsaro tare da ni ko na sa’a guda ba?
Ngayendeya anapunzi kakolya bangonjike lugono, ngamakiya Petro, mwanja namani ukotwike keleka pamope na nee kwa lisaa limo?
41 Ku yi tsaro, ku kuma yi addu’a, don kada ku fāɗi cikin jarraba. Ruhu yana so, sai dai jiki raunana ne.”
Mukeleke mulobe linga kana uyingii mumajaribu. Roho ibile radhi bai, lakini yega ibii zaipu.”
42 Ya sāke tafiya sau na biyu, ya yi addu’a ya ce, “Ubana, in ba zai yiwu a ɗauke wannan kwaf ba sai na sha shi, to, bari a aikata nufinka.”
Atiboka kae mara yene ibele yoloba, “Tate bango, mana itei likowe lee ngwesa kwaa kulikwepa na lazima nikinyweli kikombe chee, mwamupendi mwenga itimii,”
43 Da ya dawo, har yanzu ya tarar suna barci, domin idanunsu sun yi nauyi da barci.
Kaabuya kae aisi kwakolya bagonjike lugono, mana minyo gabe gabi matopau.
44 Saboda haka ya sāke barinsu, ya yi addu’a sau na uku, yana maimaita iri abu guda.
Ngabakiya kae kaboka ngayengda loba mara yenge itatu kabaya makowe gagalo.
45 Sa’an nan ya komo wurin almajiransa, ya ce musu, “Har yanzu kuna barci kuna hutawa ba? Ga shi, sa’a ta yi kusa, an kuma bashe Ɗan Mutum a hannuwan masu zunubi.
Baadae Yesu ayendeli anapunzi bake nakwabakiya, “Bado mugonjike na pomolya? Mulinge saa iegelile, mwana wa Adamu endasa litiwa mmokoya bene sambi.
46 Ku tashi, mu tafi! Ga mai bashe ni nan yana zuwa!”
Muyumuke tuboke. Mulinge yolo ywapala kunisaliti aegelite.”
47 Yayinda yana cikin magana, sai Yahuda, ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, ya iso. Tare da shi kuwa ga taro mai yawa riƙe da takuba da sanduna, manyan firistoci da dattawan mutane ne suka turo su.
Wakati abibalo kalongela, Yuda yumo kati ya balo komi ni ibele, atiisa. kipenga sa bandu chatiisa nabo, kaliboka kwa apindo ba makuhani na apindo ba bandu. Baisi na mapanga na ndolonga.
48 To, mai bashe shi ɗin, ya riga ya shirya alama da su, “Wanda na yi masa sumba, shi ne mutumin; ku kama shi.”
Na mundu ywakusudie Yesu ampei ishara, atibaya, yoloywa nannoniya ngaywo. Mwamoywe.”
49 Da zuwansa, sai ya miƙe zuwa wurin Yesu ya ce, “Gaisuwa, Rabbi!” Sa’an nan ya yi masa sumba.
Mra ngaisa kwa Yesu no baya, “Salamu, mwalimu!”Nakunnoniya.
50 Yesu ya amsa ya ce, “Aboki, yi abin da ya kawo ka.” Sa’an nan mutanen suka matso, suka kama Yesu suka riƙe shi.
Yesu ngammakiya, “Webwiga lyango, Ulipange lelo lya likuletike,” Ngabaisa kumoywa Yesu na maboko gabe.
51 Ganin haka, sai ɗaya daga cikin waɗanda suke tare da Yesu, ya zaro takobinsa ya kai wa bawan babban firist sara, ya fille masa kunne.
Lola, mundu yumo ywabile pamope ni Yesu, ngasolomwa kyembe na kumkombwa mmanda wa ntumwa nkolo na kukata likutu lyake.
52 Sai Yesu ya ce, masa, “Mai da takobinka kube, gama duk masu zare takobi, a takobi za su mutu.
Nga Yesu kaamakiya, “kelebuya lipanga lyako mulupata lwake. Kwa mwanza bote babatumya lipanga balowa polota kwa lipanga.
53 Kuna tsammani ba zan iya kira Ubana, nan take kuwa yă aiko mini fiye da rundunar mala’iku goma sha biyu ba?
Muwasa panga ngwesa kwaa kwakema Tate bango, naywembe alowezekunilumya majeshi zaidi ya komi ni ibele ba malaika?
54 Amma ta yaya za a cika Nassin da ya ce dole haka yă faru?”
Lakini kwa kitiwi gagaandikilwe gaweza timya, aga ngagapalikwa gapiti?”
55 A wannan lokaci sai Yesu ya ce wa taron, “Ina jagoran wani tawaye ne, da kuka fito da takuba da kuma sanduna domin ku kama ni? Kowace rana ina zama a filin haikali ina koyarwa, ba ku kuwa kama ni ba.
Wakati woo Yesu kakikoya chelo kipenga sa bandu, “Mbona mwisi na mapanga na mandolonga kuniboywa kati na mwii? Kila lisoba natami muhekalu kanipundisa, mwaniboywi kwaa!
56 Amma wannan duka ya faru ne don a cika rubuce-rubucen annabawa.” Sa’an nan dukan almajiran suka yashe shi suka gudu.
Lakini aga gote gapangike lenga maandiko ya manabii gatimii.” Nga anapunzi bake kabanneka ni kabatila.
57 Waɗanda suka kama Yesu kuwa suka kai shi wurin Kayifas, babban firist, inda malaman dokoki da dattawa suka taru.
Balo babamoywile Yesu bampeike kwaa Kayfa, kuhani nkolo, pandu pabakusanyike aandishi na apindo babile bakusanyilwe pamope.
58 Amma Bitrus ya bi daga nesa, har zuwa cikin filin gidan babban firist. Ya shiga, ya zauna tare da masu gadi, don yă ga ƙarshen abin.
Lakini Petro atikukengama msongo kwakutalu mpaka mukumbi wa kuhani nkolo. Ajingii munyumba notama pamope na alinzi akibone chakilowa pangila.
59 Sai manyan firistoci da’yan majalisa duka suka yi ta neman shaidar ƙarya a kan Yesu, don su sami dama su kashe shi.
Bai apindo amakuhani na baraza lyote babile kabapala ushaidi wa ubocho kwa Yesu, lenga bate kumulaga.
60 Amma ba su sami ko ɗaya ba, ko da yake masu shaidar ƙarya da yawa sun firfito. A ƙarshe, biyu suka zo gaba,
Ijapo bapitike mashahidi banansima, lakini bapatike kwa sababu. Ila baadae mashaidi abele bati kwipiya nnonge
61 suka furta cewa, “Wannan mutum ya ce, ‘Ina iya rushe haikalin Allah, in sāke gina shi cikin kwana uku.’”
no baya, “Mundu yo atibaya “Ngwesa kulibomwana hekalu lya Nnongo na kuchenga kwa masoba gatatu.”
62 Sa’an nan babban firist ya miƙe tsaye, ya ce wa Yesu, “Ba ka da wata amsa? Shaidar da mutanen nan suke yi a kanka fa?”
Kuhani nkolo kayema ni kunaluya, “Huweza kwaa yangwa? Hababakushitakya namani wenga?”
63 Amma Yesu ya yi shiru. Sai babban firist ya ce masa, “Na haɗa ka da Allah mai rai. Faɗa mana in kai ne Kiristi, Ɗan Allah.”
Lakini Yesu atami liki. Kuhani kulo ngamakiya, “Kati Nnongo mwabile, nenda kulasimisha utubakiye, panga wenga wa Kristo, wa mwana wa Nnongo.”
64 Sai Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake yadda ka faɗa. Sai dai ina gaya muku duka, nan gaba, za ku ga Ɗan Mutum zaune a hannun dama na Mai Iko, yana kuma zuwa a kan gizagizan sama.”
Yesu kayangwa, “Wenga wa mwene ubaite likowe lyo. Lakini enakubakiya, boka sayeno no yendelya wamona mwana wa Adamu atami kuluboko lwa mmalyo lwene ngupu, na kaida mu maunde ga kunani.”
65 Sa’an nan babban firist ya yage tufafinsa ya ce, “Ya yi saɓo! Don me muke bukatar ƙarin shaidu? Ga shi, yanzu kun dai ji saɓon.
Nga kuhani nkolo kalendwana ngobo yake no baya, Atikupuru! Je, tupala kae ushahidi wakele? Linge, tayari muyowine kakufuru.
66 Me kuka gani?” Suka amsa, suka ce, “Ya cancanci mutuwa.”
Je! muwaza namani? Ngabayangwa no baya.”Ipalikwa awee.”
67 Sai suka tottofa masa miyau a fuskarsa, suka kuma bubbuge shi da hannuwansu. Waɗansu kuma suka mammare shi
Ngaba mwuniya mata kuminya na kukombwa makofi kwa maboko gabe,
68 suka ce, “Yi mana annabci, Kiristi. Wa ya buge ka?”
no baya, ututabilie wenga wa Kristo. Naiywa kukombwile?”
69 To, Bitrus yana nan zaune a filin, sai wata yarinya baiwa, ta zo wurinsa. Ta ce, “Kai ma kana tare da Yesu mutumin Galili.”
Wakati wo Petro atami panja kuhukumbi, amanda alwawa batikunnyendelya no baya, “Wenga wabi pamope ni Yesu wa Galilaya.
70 Amma ya yi mūsu a gabansu duka. Ya ce, “Ban san abin da kike magana ba.”
Lakini atikana nnonge yabote, ngabaya nee nitangite kwaa chaakibaya.”
71 Sa’an nan ya fito zuwa hanyar shiga, inda wata yarinya kuma ta gan shi, ta ce wa mutanen da suke can, “Wannan mutum ma yana tare da Yesu Banazare.”
Payei pannango, mmanda ywenge nwawa atikumona na kwabakiya bababile apo,'Mundu yoo nembe abile pamope ni Yesu wa Nazareti.
72 Ya sāke mūsu har da rantsuwa, yana cewa, “Ban ma san mutumin nan ba!”
Ngankana kae kwa kulapa, “Nenga nintangite kwaa mundu yolo.”
73 Bayan ɗan lokaci, sai na tsattsaye a wurin, suka hauro wurin Bitrus, suka ce, “Tabbatacce, kai ɗayansu ne, don harshen maganarka, ya tone ka.”
Muda mwipi baadae, balobabayemi karibu, batiyenda yolongela ni Petro, kwa kweli wenga wipamope nakwe, kwa mana hata longela kwako kwenda yowanika.
74 Sai ya fara la’antar kansa, yana ta rantsuwa yana ce musu, “Ban ma san mutumin nan ba!” Nan da take, sai zakara ya yi cara.
Nga tumbwa lapangwa no lapa,'Nenga nitangite kwa mundu yoo,” Mara ngoko kabeka.
75 Sai Bitrus ya tuna da maganar da Yesu ya yi cewa, “Kafin zakara yă yi cara, za ka yi mūsun sani na sau uku.” Sai ya fita waje, ya yi ta kuka.
Petro kakombokya makowe gamakiye Yesu. Pai panga kabla ngoko anabeka kwaa walowa nikana mara itatu. Ngapita panja kono kalela.

< Mattiyu 26 >