< Firistoci 22 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Gospod je spregovoril Mojzesu, rekoč:
2 “Faɗa wa Haruna da’ya’yansa maza, su lura da tsarkakakkun abubuwan da Isra’ilawa suka keɓe gare ni da bangirma, saboda ba za su ƙazantar da sunana mai tsarki ba. Ni ne Ubangiji.
»Govori Aronu in njegovim sinovom, da se ločijo od svetih stvari Izraelovih otrok in da ne oskrunijo mojega svetega imena v teh stvareh, ki jih posvetijo meni. Jaz sem Gospod.
3 “Faɗa musu cewa, ‘Don tsararraki masu zuwa, in wani zuriyarku ya ƙazantu, duk da haka ya kusaci tsarkakakku hadayun da Isra’ilawa suka keɓe ga Ubangiji, dole a raba wannan mutum daga gabana. Ni ne Ubangiji.
Reci jim: ›Kdorkoli je izmed vsega vašega semena med vašimi rodovi, ki hodi k svetim stvarem, ki jih Izraelovi otroci posvetijo Gospodu in ima na sebi svojo nečistost, bo ta duša iztrebljena izpred moje prisotnosti. Jaz sem Gospod.
4 “‘In zuriyar Haruna yana da kuturu, ko mai ɗiga, ba zai ci daga cikin tsarkakakkun abubuwa ba, sai lokacin da ya tsarkaka. Duk wanda ya taɓa wani abu marar tsarki na mamaci, ko wanda maniyyinsa yake ɗiga,
Katerikoli moški iz Aronovega semena je gobavec ali ima tekoč izliv, ta ne bo jedel od svetih stvari, dokler ne bo čist. In kdorkoli se dotakne kakršnekoli stvari, ki je nečista, pri mrtvem ali pri moškem, čigar seme gre od njega,
5 da duk kuma wanda ya taɓa wani abu mai rarrafe wanda yake ƙazantarwa, ko kuwa wani mutum mai ƙazanta,
ali kdorkoli se dotika katerekoli plazeče stvari, s katero se lahko onečisti, ali človeka, od katerega lahko vzame nečistost, kakršnokoli nečistost ta ima;
6 duk mutumin da ya taɓa kowane irin abu haka, zai ƙazantu har yamma, ba kuwa zai ci daga cikin tsarkakakkun abubuwan nan ba, sai ya yi wanka tukuna.
duša, ki se je dotaknila česarkoli takega, bo nečista do večera in ne bo jedla od svetih stvari, dokler svojega mesa ne umije z vodo.
7 Sa’ad da rana ta fāɗi, zai zama tsarkakakke, bayan wannan kuwa zai iya cin tsarkakakkun hadayu, gama abincinsa ne.
Ko sonce zaide bo čist in potem bo jedel od svetih stvari, ker je to njegova hrana.
8 Kada yă ci wani abin da ya mutu mushe, ko wanda namun jeji suka yayyaga, don kada yă ƙazantar da kansa. Ni ne Ubangiji.
Tega, kar pogine samo od sebe ali je raztrgano z zvermi, ne bo jedel, da samega sebe s tem omadežuje. Jaz sem Gospod.
9 “‘Firistoci za su kiyaye umarnaina don kada su yi laifi su mutu saboda sun rena su. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da su masu tsarki.
Držali se bodo torej moje odredbe, da ne bi za to nosili greha in torej umrli, če to oskrunijo. Jaz, Gospod, jih posvečujem.
10 “‘Duk wanda ba daga cikin iyalin firistoci ba, ko da yake yana zama tare da su, ko kuwa an ɗauke shi yana yin musu aiki, ba zai ci daga cikin tsarkakakkun hadayun ba.
Tam noben tujec ne bo jedel od svete stvari. Duhovnikov začasni prebivalec ali najet služabnik ne bosta jedla od svete stvari.
11 Amma in firist ya sayi bawa da kuɗi, ko kuwa in an haifi bawan a gidansa, wannan bawan zai iya cin tsattsarkan abincin.
Toda če duhovnik s svojim denarjem kupi katerokoli dušo, bo ta [duša] jedla od tega in kdor je rojen v njegovi hiši. Jedli bodo od njegove hrane.
12 In’yar firist ta auri wani da ba firist ba, ba za tă ci wani tsarkakakkun sadaka ba.
Če pa bo duhovnikova hči poročena k tujcu, ona ne bo jedla od daritev svetih stvari.
13 Amma idan’yar firist ta zama gwauruwa ko sakakkiya, ba ta da’ya’ya, ta kuwa dawo don tă zauna a gidan mahaifinta kamar matashiya, za tă iya cin abincin.
Toda če je duhovnikova hči vdova ali ločena in nima otrok in je vrnjena k hiši svojega očeta kakor v svoji mladosti, bo jedla od hrane svojega očeta, toda noben tujec ne bo jedel od tega.
14 “‘In wani ya ci tsarkakakken abinci cikin kuskure, dole yă maido wa firist hadayar, yă kuma ƙara kashi ɗaya bisa biyar na tamanin abin.
Če človek nevede jé od svete stvari, potem bo k temu dodal peti del in to bo s sveto stvarjo dal duhovniku.
15 Firist ɗin ba zai ƙasƙantar da tsarkakakkun hadayun da Isra’ilawa suka kawo ga Ubangiji
Oni ne bodo oskrunili svetih stvari Izraelovih otrok, ki jih darujejo Gospodu
16 ta wurin barinsu su ci tsarkakakkun hadayu, ta yin haka su jawo wa kansu laifin da zai bukaci biya ba. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da ku masu tsarki.’”
ali jim dopustili, da nosijo krivdo prestopka, kadar jedo njihove svete stvari, kajti jaz, Gospod, jih posvečujem.‹«
17 Ubangiji ya ce wa Musa,
Gospod je spregovoril Mojzesu, rekoč:
18 “Yi wa Haruna da’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa magana ka ce musu, ‘In waninku, ko mutumin Isra’ila, ko baƙon da yake zama a Isra’ila, ya kawo kyauta don hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji, ko don yă cika alkawari, ko kuwa a matsayin hadaya ta yardar rai,
»Govori Aronu, njegovim sinovom in vsem Izraelovim otrokom ter jim reci: ›Kdorkoli bo od Izraelove hiše ali od tujcev v Izraelu, ki bo svoj dar daroval za vse svoje zaobljube in za vse svoje prostovoljne daritve, ki jih bodo darovali Gospodu za žgalno daritev,
19 dole ku miƙa dabba namiji marar lahani, daga shanu, tumaki, ko awaki, domin yă zama yardajje a madadinku.
bodo po lastni volji darovali samca brez pomanjkljivosti od goveda, od ovc ali od koz.
20 Kada ku kawo wani abu mai lahani, domin ba zai zama yardajje ba a madadinku.
Toda karkoli ima pomanjkljivost, tega ne boste darovali, kajti to za vas ne bo sprejemljivo.
21 Sa’ad da wani ya kawo hadaya ta salama daga garken shanu, ko na tumaki, ga Ubangiji don yă cika wani alkawari na musamman, ko hadaya ta yardar rai, dole yă zama marar lahani, ko tabo, don yă zama yardajje.
Kdorkoli daruje žrtvovanje mirovnih daritev Gospodu, da izpolni svojo zaobljubo ali prostovoljno daritev v govedu ali ovcah, mora biti to popolno, da bi bilo sprejeto; na tem ne bo nobene pomanjkljivosti.
22 Kada ku miƙa wa Ubangiji dabbobi makafi, ko naƙasassu, ko masu gundumi, ko masu ɗiga, ko masu susa, ko masu kirci. Kada ku sa wani daga cikin waɗannan a bisa bagade a matsayin hadaya, gama hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
Slepo ali zlomljeno ali pohabljeno ali kar ima rane, iz katerih se izceja ali grinto ali krasto, teh stvari ne boste darovali Gospodu niti od njih [ne boste] naredili daritve z ognjem na oltarju Gospodu.
23 Za ku iya miƙa hadaya ta yardar rai da maraƙi, ko tunkiya mai naƙasa, ko marar cikakken lafiya, amma ba za tă zama yardajje don cika alkawarin da aka yi ba.
Ali bikca ali jagnje, ki ima katerokoli stvar odvečno, ali karkoli manjkajočega v njegovih delih, to lahko daruješ za prostovoljno daritev, toda za zaobljubo to ne bo sprejeto.
24 Ba za ku miƙa wa Ubangiji dabbar da lunsayinta yake da ƙujewa, ko dandaƙewa, ko yagewa, ko yankewa ba.
Gospodu ne boste darovali tega, kar je poškodovano ali zdrobljeno ali zlomljeno ali odrezano niti v svoji deželi ne boste opravili nobenega takšnega darovanja.
25 Ba za ku kuma karɓi irin waɗannan dabbobi daga hannun baƙi ku miƙa su a matsayin abinci ga Allahnku ba. Ba za su zama yardajje a madadinku ba, domin sun naƙasa, suna kuma da lahani.’”
Niti iz tujčeve roke ne boste darovali kruha svojega Boga, od kateregakoli izmed njih, ker je v njih njihova izprijenost in pomanjkljivost. Ti ne bodo sprejeti za vas.‹«
26 Ubangiji ya ce wa Musa,
Gospod je spregovoril Mojzesu, rekoč:
27 “Sa’ad da aka haifi ɗan maraƙi, tunkiya, ko akuya, sai yă kasance da mahaifiyarsa kwana bakwai. Daga rana ta takwas zuwa gaba, zai zama yardajje hadaya, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
»Kadar je priveden bikec ali ovca ali koza, potem bo ta sedem dni pod materjo. Od osmega dne in naprej pa bo to sprejeto za ognjeno daritev Gospodu.
28 Kada a yanka saniya, ko tunkiya da ɗanta rana ɗaya.
Naj bo to krava ali ovca, ne boš na isti dan zaklal nje in njenega mladega.
29 “Sa’ad da kuka miƙa hadaya ta godiya ga Ubangiji, ku miƙa ta a yadda za tă zama yardajje a madadinku.
Ko boste darovali žrtev zahvaljevanja Gospodu, to darujte po lastni volji.
30 Dole a ci hadayar a ranar; kada a bar saura sai da safe. Ni ne Ubangiji.
Istega dne bo to pojedeno; ničesar od tega ne boste pustili do naslednjega dne. Jaz sem Gospod.
31 “Ku kiyaye dokokina, ku kuma bi su. Ni ne Ubangiji.
Zato se boste držali mojih zapovedi in jih izpolnjevali. Jaz sem Gospod.
32 Kada ku ƙasƙantar da sunana mai tsarki. Dole Isra’ilawa su gane Ni mai tsarki ne. Ni ne Ubangiji, wanda ya keɓe ku a matsayin tsarkaka
Niti ne boste oskrunili mojega svetega imena, temveč bom jaz posvečen med Izraelovim otroci. Jaz sem Gospod, ki vas posvečuje,
33 da kuma wanda ya fitar da ku daga Masar don in zama Allahnku. Ni ne Ubangiji.”
ki vas je privedel ven iz egiptovske dežele, da bi bil vaš Bog. Jaz sem Gospod.«

< Firistoci 22 >