< Firistoci 21 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa, “Yi magana da firistoci,’ya’yan Haruna maza, ka ce musu, ‘Kada firist yă ƙazantar da kansa saboda wani cikin mutanensa da suka mutu,
And the Lord said vnto Moses, Speake vnto the Priestes the sonnes of Aaron, and say vnto them, Let none be defiled by the dead among his people,
2 sai dai na danginsa na kusa, kamar mahaifiyarsa ko mahaifinsa, ɗansa ko’yarsa, ɗan’uwansa,
But by his kinseman that is neere vnto him: to wit, by his mother, or by his father, or by his sonne, or by his daughter, or by his brother,
3 ko’yar’uwarsa da ba tă riga ta yi aure ba, wadda take dogara gare shi, da yake ba ta da miji, saboda ita zai iya ƙazantar da kansa.
Or by his sister a maid, that is neere vnto him, which hath not had a husband: for her he may lament.
4 Kada yă ƙazantar da kansa saboda mutanen da suke da dangantakar da shi ta wurin aure, ta yin haka zai ƙazantar da kansa.
He shall not lament for the Prince among his people, to pollute him selfe.
5 “‘Kada firistoci su aske kansu ƙwal ko su kwakkwafe gemunsu, ko su tsattsage jikunansu.
They shall not make balde partes vpon their head, nor shaue off the locks of their beard, nor make any cuttings in their flesh.
6 Dole su kasance masu tsarki ga Allahnsu, kada kuma su ɓata sunan Allahnsu. Domin sukan miƙa hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta, abincin Allahnsu, saboda haka sai su kasance da tsarki.
They shalbe holy vnto their God, and not pollute the name of their God: for the sacrifices of the Lord made by fire, and the bread of their God they doe offer: therefore they shalbe holie.
7 “‘Ba za su auri matan da karuwanci ya ɓata su, ko waɗanda mazansu suka sake su ba, gama firistoci masu tsarki ne ga Allahnsu.
They shall not take to wife an whore, or one polluted, neither shall they marrie a woman diuorced from her husband: for such one is holy vnto his God.
8 An ɗauke su da tsarki, domin suna miƙa abincin Allahnku. An ɗauka su masu tsarki gama Ni Ubangiji, mai tsarki ne, Ni wanda ya mai da ku masu tsarki.
Thou shalt sanctifie him therefore, for he offereth the bread of thy God: he shall be holy vnto thee: for I the Lord, which sanctifie you, am holy.
9 “‘In’yar firist ta ɓata kanta ta wurin zama karuwa, ta kunyatar da mahaifinta ke nan; dole a ƙone ta da wuta.
If a Priestes daughter fall to play the whore, she polluteth her father: therefore shall she be burnt with fire.
10 “‘Babban firist, wanda yake ɗaya cikin’yan’uwansa wanda aka shafe da mai a kansa, wanda kuma aka naɗa don yă sa rigunan firistoci, kada yă bar gashin kansa buzu-buzu, ko ya kyakketa rigunansa.
Also ye hie Priest among his brethren, (vpon whose head the anointing oyle was powred, and hath consecrated his hand to put on the garments) shall not vncouer his head, nor rent his clothes,
11 Ba zai shiga inda akwai gawa ba. Kada yă ƙazantar da kansa, ko ma ta mahaifinsa ce ko ta mahaifiyarsa.
Neither shall he goe to any dead bodie, nor make him selfe vncleane by his father or by his mother,
12 An keɓe shi domina, kada yă ƙazantar da kansa, kada kuwa yă ɓata Tentin Sujada ta wurin shiga gidan da gawa take, ko ta mahaifinsa, ko ta mahaifiyarsa ce. Ni ne Ubangiji.
Neither shall he goe out of the Sanctuarie, nor pollute the holy place of his God: for the crowne of the anoynting oyle of his God is vpon him: I am the Lord.
13 “‘Dole macen da zai aura ta kasance budurwa.
Also he shall take a maide vnto his wife:
14 Ba zai auri matan da mijinta ya mutu, ko macen da mijinta ya rabu da ita, ko macen da ta ɓata kanta ta wurin karuwanci ba, sai dai yă auri budurwa daga cikin mutanensa,
But a widowe, or a diuorced woman, or a polluted, or an harlot, these shall he not marrie, but shall take a maide of his owne people to wife:
15 don kada yă ƙazantar da’ya’yansa a cikin mutanensa. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da shi mai tsarki.’”
Neyther shall he defile his seede among his people: for I am the Lord which sanctifie him.
16 Ubangiji ya ce wa Musa,
And the Lord spake vnto Moses, saying,
17 “Faɗa wa Haruna cewa, ‘Don tsararraki masu zuwa, kada ko ɗaya daga cikin zuriyarka, da yake da lahani yă zo kusa domin yă miƙa hadaya ta ci gare ni.
Speake vnto Aaron, and say, Whosoeuer of thy seede in their generations hath any blemishes, shall not prease to offer the bread of his God:
18 Duk mai lahani, ko makaho, ko gurgu, ko mai naƙasa, ko mai wani lahani a jiki;
For whosoeuer hath any blemish, shall not come neere: as a man blinde or lame, or that hath a flat nose, or that hath any misshapen member,
19 ko mai karyayyen ƙafa, ko mai karyayyen hannu,
Or a man that hath a broken foote, or a broken hande,
20 ko mai ƙusumbi, ko wada, ko wanda yake da lahani a ido, ko mai cuta mai sa ƙaiƙayi, ko mai kirci, ko wanda aka daƙe, ba zai yi kusa domin yă miƙa hadaya ba.
Or is crooke backt, or bleare eyed, or hath a blemish in his eye, or be skiruie, or skabbed, or haue his stones broken.
21 Ba zuriyar Haruna firist, mai lahanin da zai zo kusa don yă miƙa hadayun da aka yi ga Ubangiji da wuta. Da yake yana da lahani, ba zai zo kusa don yă miƙa abincin Allahnsa ba.
None of the seede of Aaron the Priest that hath a blemish, shall come neere to offer the sacrifices of the Lord made by fire, hauing a blemish: he shall not prease to offer the bread of his God.
22 Zai iya cin abinci mafi tsarki na Allahnsa, haka ma abinci mai tsarki;
The bread of his God, euen of the most holie, and of the holy shall he eate:
23 duk da haka saboda lahaninsa, ba zai yi kusa da labule, ko yă yi kusa da bagade don kada yă ƙazantar da wuri mai tsarkina. Ni ne Ubangiji wanda yake mai da su masu tsarki.’”
But he shall not goe in vnto the vaile, nor come neere the altar, because hee hath a blemish, least he pollute my Sanctuaries: for I am the Lord that sanctifie them.
24 Sai Musa ya faɗa wannan wa Haruna da’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa.
Thus spake Moses vnto Aaron, and to his sonnes, and to all the children of Israel.

< Firistoci 21 >