< Yohanna 11 >

1 To, an yi wani mutum mai suna Lazarus wanda ya yi rashin lafiya. Shi daga Betani ne, ƙauyen su Maryamu da’yar’uwarta Marta.
Lazaru ak mingnaak thlang pynoet taw tlo hy. Anih taw Meri ingkaw a naa Martha a awmnaak Bethani khaw awhkaw thlang na awm hy.
2 Maryamun nan kuwa, wadda ɗan’uwanta Lazarus yake rashin lafiya, ita ce ta zuba wa Ubangiji turare ta kuma goge ƙafafunsa da gashin kanta.
Vawhkaw Meri vetaw ak tlo Lazaru a nanu, bawktui ing Bawipa ce syp nawh a Lusam ing a khaw ak thut peekkung ce ni.
3 Saboda haka’yan’uwansa mata suka aika da saƙo wa Yesu cewa, “Ubangiji, wannan da kake ƙauna yana rashin lafiya.”
Cedawngawh cekqawi cingna ing Jesu ce awi cah hy nih, “Bawipa, nang ing na lungnaak thlang ce tlo hy,” tina hy nih.
4 Sa’ad da ya ji haka, sai Yesu ya ce, “Wannan rashin lafiya ba zai kai ga mutuwa ba. A’a, sai dai don a ɗaukaka Allah a kuma ɗaukaka Ɗan Allah ta wurin wannan.”
Ce ak awi ce Jesu ing ang zaak awh, “Vawhkaw tlawhnaak ve thihnaak hly kawi am ni. Ve a tlohnaak ak caming Khawsa Capa taw kyihcahna awm kaw,” tina qawi hy.
5 Yesu kuwa yana ƙaunar Marta da’yar’uwarta da kuma Lazarus.
Jesu ing Martha cingna ingkaw a napa ce lungna hy.
6 Duk da haka sa’ad da ya ji Lazarus ba shi da lafiya, sai ya ƙara kwana biyu a inda yake.
Cehlai Lazaru ce tlo hy ti ang zaak awh, ce a hun awh khaw hih voei awmtaak hun hy.
7 Sai ya ce wa almajiransa, “Mu koma Yahudiya.”
Cekcoengawh a hubatkhqi venawh, “Jerusalem na cet tlaih hlah u sih nyng,” tinak khqi hy.
8 Sai suka ce, “Rabbi, ba da daɗewa ba ne Yahudawa suka nemi su jajjefe ka, duk da haka za ka koma can?”
Cekkhqi ing, “Ikawmyihna cawngpyikung, tihhin ca awh ni Judahkhqi ing lung ing khawng aham ami ni teng ka ti, ceh ham nang cai bai nawh nu?” tina uhy.
9 Yesu ya amsa ya ce, “Ba sa’a goma sha biyu ce yini guda ba? Mutumin da yake tafiya da rana ba zai yi tuntuɓe ba gama yana ganin hasken duniyan nan.
Jesu ing, “Khawnghi hypoet awh khawnoek pahqa hlaihih awm hy ka ti my? Ve khawmdek vang na ce awm nawh khaw a huh thai dawngawh, khawdai awh ak cet thlang taw am bah kaw.
10 Sai a sa’ad da yake tafiya da dare ne zai yi tuntuɓe, don ba shi da haske.”
Khaw amang dang dawngawh, khawmthan awh ni thlang ang bah hy,” tinak khqi hy.
11 Bayan ya faɗa haka, sai ya ƙara ce musu, “Abokinmu Lazarus ya yi barci, amma za ni in tashe shi.”
Ve ak awi ak kqawn boeih coengawh cekkhqi venawh, “Ni pyi Lazaru taw ip hawh hy; cehlai cet nyngsaw thawh tlaih kawng nyng,” tinak khqi hy.
12 Almajiransa suka ce, “Ubangiji, in barci ne yake, to, ai, zai sami sauƙi.”
A hubatkhqi ing, “Bawipa, anih ce a ih awhtaw leek lawt bit kaw,” tina uhy.
13 Yesu kuwa yana magana mutuwarsa ce, amma almajiransa suka ɗauka yana nufin barcin gaskiya ne.
Jesu ing a thihnaak akawng ni ak kqawn hlai hy, a hubatkhqi ing taw ih mailai ni ak kqawn namih hy, tina poek uhy.
14 Saboda haka sai ya gaya musu a fili cewa, “Lazarus ya mutu,
Cedawngawh cekkhqi venawh ak zoei cana kqawn pek khqi tlaih hy, “Lazaru taw thi hawh hy.
15 amma saboda ku na yi farin ciki da ba na can, domin ku gaskata. Amma mu dai je wurinsa.”
Cawh am ka awm nangmih aham zeel nyng, cawh ni nangmih ing namik cangnaak hly,” tinak khqi hy.
16 Sai Toma (wanda ake kira Didaimus) ya ce wa sauran almajiran, “Mu ma mu je, mu mutu tare da shi.”
Cawh Thomas ing hubat ak changkhqi venawh, “Anih ing thih haih aham, ningnih awm cet lawt u sih cet uh,” tinak khqi hy.
17 Da isowarsa, Yesu ya tarar Lazarus ya riga ya yi kwana huɗu a kabari.
Ami pha awhtaw, Lazaru ce phyi khuiawh khaw phlinyn awm hawh hy, tice Jesu ing sim hy.
18 Betani bai kai mil biyu ba daga Urushalima,
Bethani khaw taw Jerusalem khaw awhkawng meng hih am hla hy.
19 Yahudawa da yawa kuwa suka zo wurin Marta da Maryamu don su yi musu ta’aziyya, saboda rasuwar ɗan’uwansu.
A napa a thih dawngawh Meri ingkaw Martha ce hloep aham thlang khawzah law uhy.
20 Sa’ad da Marta ta ji cewa Yesu yana zuwa, sai ta fita don ta tarye shi, amma Maryamu ta zauna a gida.
Jesu law hy tice Martha ing ang zaak awh, ak do na ce cet hy, Meri taw im awh awm hy.
21 Sai Marta ta ce wa Yesu, “Ubangiji, da kana nan da ɗan’uwana bai mutu ba.
Martha ing Jesu a venawh, “Bawipa, nang mah na awm mantaw, ka napa am thi voei.
22 Amma na san cewa ko yanzu ma Allah zai ba ka duk abin da ka roƙa.”
Cehlai tuh awm Khawsa avenawh na thoeh a saqui ce ni pe kaw, tice sim nyng,” tina hy.
23 Yesu ya ce mata, “Ɗan’uwanki zai sāke tashi.”
Jesu ing a venawh, “Na napa ce tho tlaih kaw,” tina hy.
24 Marta ta amsa ta ce, “Na sani zai sāke tashi a tashin matattu a rana ta ƙarshe.”
Martha ing, khawnghi dyt nawh thawh tlaihnaak tym a pha awhtaw, tho tlaih kaw, tice sim nyng,” tina hy.
25 Yesu ya ce mata, “Ni ne tashin matattu da kuma rai. Duk wanda ya gaskata da ni zai rayu, ko ya mutu;
Jesu ing a venawh, “Kai taw thawhtlaihnaak ingkaw hqingnaak na awm nyng. Kai anik cangnaak thlang taw thi seiawm hqing kaw.
26 kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?” (aiōn g165)
U awm hqing nawh kai anik cangnaak taw ityk awm am thi voel kaw. Ve ve nak cangnaak aw?” tina hy. (aiōn g165)
27 Sai ta ce masa, “I, Ubangiji, na gaskata kai ne Kiristi, Ɗan Allah, mai zuwa cikin duniya.”
Anih ing, “Oeih, Bawipa, nang taw Khrih, khawmdek awh ak law hly kawi Khawsa Capa ni, tice nik cangna nyng,” tina hy.
28 Bayan ta faɗa haka kuwa, sai ta koma ta je ta kira’yar’uwarta Maryamu a gefe. Ta ce, “Ga Malam ya zo, kuma yana kiranki.”
Ce ak awi ce ak kqawn coengawh, cet nawh a naa Meri ce a venna khy hy. “Cawngpyikung law hawh hy, nang nik thoem hy,” tina hy.
29 Sa’ad da Maryamu ta ji haka sai ta yi wuf ta tafi wurinsa.
Meri ing ce ak awi ce ang zaak awh, ang tawnna tho nawh a venna cet hy.
30 Yesu dai bai riga ya shiga ƙauyen ba tukuna, har yanzu yana inda Marta ta tarye shi.
Cawh Jesu ce khawk khuina lut hlan hy, Martha ing ang hqumnaak a hun awh ni a awm hyn hy.
31 Da Yahudawan da suke tare da Maryamu a cikin gida, suke mata ta’aziyya, suka ga ta yi wuf ta fita, sai suka bi ta, suna tsammani za tă kabarin ne tă yi kuka a can.
Im awh Meri amik hloep Judakhqi ing, tho hqoet nawh a ceh ce ami huh awh hquut uhy, phyi na ak kqah na cet vang, tina mih hy tina poek uhy.
32 Sa’ad da Maryamu ta kai inda Yesu yake, ta kuma gan shi, sai ta fāɗi a gabansa ta ce, “Ubangiji, da kana nan, da ɗan’uwana bai mutu ba.”
Meri ing Jesu a awmnaak hun ce pha nawh anih ce a huh awh, a khawkung awh koep nawh, “Bawipa, nang na awm mantaw ka napa amak thi hly,” tina hy.
33 Da Yesu ya ga tana kuka, Yahudawan da suka zo tare da ita ma suna kuka, sai ya yi juyayi ƙwarai a ruhu ya kuma damu.
Anih ang kqang ingkaw anih mi amik law haih Judahkhqi ang kqang ce a huh awh, ak khuina kqang nawh kawsee hy.
34 Sai ya yi tambaya ya ce, “Ina kuka sa shi?” Suka amsa suka ce, “Ubangiji zo ka gani.”
“Hana nami soei?” tinak khqi hy. Cekkhqi ing, “Bawipa, law nawhtaw toek lah,” tina uhy.
35 Yesu ya yi kuka.
Jesu kqang hy.
36 Sai Yahudawa suka ce, “Dubi yadda yake ƙaunarsa!”
Judahkhqi ing, “Toek lah uh, i ikawmyih aih na nu a lungnaak ce!” ti uhy.
37 Amma waɗansunsu suka ce, “Anya, wanda ya buɗe wa makahon nan idanu, ba zai iya yin wani abu yă hana wannan mutum mutuwa ba?”
Cehlai thlang vang ing, “Mikhyp ak qoei sakkung ve ak thlang ing anih ve ama thihnaak aham am sai hly thai nawh hy voei nu?” ti uhy.
38 Yesu, har yanzu cike da juyayi, ya zo kabarin. Kogo ne da aka rufe bakin da dutse.
Jesu taw ak kawkhuiawh ak kawseet doena phyi ce pha hy. Ce a phyi taw luk kawk na awm nawh lungpei ing tleng uhy.
39 Sai Yesu ya ce, “Ku kawar da dutsen.” Marta,’yar’uwan mamacin ta ce, “Ubangiji, yanzu, ai, zai yi wari, don yau kwanansa huɗu ke nan a can.”
“Lungpei ce thoeng uh, tinak khqi hy. Cehlai thlak thi a nanu Martha ing, “Bawipa, tuhtaw a baw khqim hawh hy voei, phlinyn di hawh nawh,” tina hy.
40 Sai Yesu ya ce, “Ban gaya miki cewa in kin gaskata za ki ga ɗaukakar Allah ba?”
Jesu ing, “Nak cangnaak awhtaw Khawsa a boeimangnaak hu kawp tinawh am ka ti nawh aw?” tina hy.
41 Saboda haka suka kawar da dutsen. Sa’an nan Yesu ya dubi sama ya ce, “Uba, na gode maka da ka saurare ni.
Cedawngawh lungpei ce thoeng pe uhy. Cawh Jesu ing hak toek nawh, “Ka Pa, kak awi ning ngaih pe tik saw zeel nyng.
42 Na san kullum kakan saurare ni, na dai faɗa haka ne saboda amfanin mutanen nan da suke tsaitsaye, don su gaskata cewa kai ka aiko ni.”
Kak awi ning ngai pe poepa hyk ti tice sim nyng. Nang ing kai ni tyi hyk ti tice vawhkaw ak dyi thlangkhqi ing amik cangnaak thai aham ve ak awi ve kqawn nyng,” tina hy.
43 Sa’ad da ya faɗa haka, sai Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Lazarus, ka fito!”
Ve ak awi ak kqawn boet coengawh, Jesu ing khawteh na, “Lazaru cawn law hlah,” tina hy.
44 Sai mamacin ya fito, hannuwansa da ƙafafunsa a daure da ƙyallayen lilin, fuskarsa kuwa an naɗe da mayafi. Yesu ya ce musu, “Ku tuɓe kayan bizo, ku bar shi yă tafi.”
Cawh thlak thi taw a kut a khaw hi ing a zeen doena cawn law nawh, a haai awm hi ing a zeen khoep na awm saw, Jesu ing, “Hi ce hlam pe unawh ceh sak uh,” tinak khqi hy.
45 Saboda haka Yahudawa da yawa da suka zo don su ziyarci Maryamu, suka kuma ga abin da Yesu ya yi, suka ba da gaskiya gare shi.
Meri ak hqip law Juda thlang khawzah ing, Jesu a them sai ce ami huh awh, ak khanawh cangnaak ce ta uhy.
46 Amma waɗansunsu suka je wurin Farisiyawa suka gaya musu abin da Yesu ya yi.
Cehlai thlang vang tloek ce Farasikhqi venna cet unawh Jesu ing them a sai ce kqawn pe uhy.
47 Sai manyan firistoci da Farisiyawa suka kira taron Majalisa. Suka yi tambaya suna cewa, “Me muke yi ne? Ga mutumin nan yana yin abubuwan banmamaki masu yawa.
Cawh khawsoeih boeikhqi ingkaw Farasikhqi ing Sanhedrin ngawihcunnaak ce sai uhy. “Ikaw ni sai lah voei uh? Ve ak thlang ing kawpoek kyi ik-oeih khawzah sai hawh hy.
48 In fa muka ƙyale shi ya ci gaba da haka, kowa zai gaskata da shi, Romawa kuma su zo su karɓe wurinmu su kuma ƙwace ƙasarmu.”
Vemyihna ni hlah mantaw, thlang boeih ing cangna hawh kawm uh, cawh Rom thlangkhqi law kawm usaw ni tui ni khaw ve lo law hawh kawm uh,” ti uhy.
49 Sai waninsu, mai suna Kayifas, wanda ya kasance babban firist a shekarar ya ce, “Ku dai ba ku san kome ba!
Cawh, a mingmih anglakawh Kaiapha ak mingnaak thlang pynoet, ce a kum awh khawsoeih boei khyt na ak awm ing, “Ikaw awm am sim uhyk ti!
50 Ba ku gane ba, ai, gwamma mutum ɗaya yă mutu saboda mutane da duk ƙasar ta hallaka.”
Rampum thlang a plawci naak anglakawhtaw thlang pynoet a thih nep bet hy tice am sim uhyk ti,” tinak khqi hy.
51 Bai faɗa haka bisa nufinsa ba, sai dai a matsayinsa na babban firist a shekarar, ya yi annabci ne cewa Yesu zai mutu saboda ƙasar Yahudawa,
Ve ak awi ve amah poek awh ap kqawn hy, ce a kum awh khawsoeih boei khyt na a awm amyihna Juda thlangkhqi ham Jesu thi kaw tice lamnaa na ak kqawn hawh ni,
52 ba don ƙasan nan kaɗai ba amma don yă tattaro’ya’yan Allah da suke warwatse ma, su zama ɗaya.
ce a qam doeng ham am nawh ak plam Khawsa cakhqi ce cawi boeih nawh pynoet na a taaknaak ahamni.
53 Saboda haka, daga wannan rana suka ƙulla su ɗauke ransa.
Cedawngawh ce a nyn awhkawng him aham teng hawh uhy.
54 Saboda haka Yesu bai ƙara tafiya a cikin Yahudawa a sarari ba. A maimako haka sai ya janye zuwa yankin kusa da hamada, a wani ƙauye da ake kira Efraim, inda ya zauna da almajiransa.
Cedawngawh Jesu taw Juda thlang kqeng anglakawh ang dang qoeng na am cet voel hy. Qamkoh a venawh kaw ak awm Ephraim khaw a venawh cet nawh, cawh ce a hubatkhqi mi awm uhy.
55 Sa’ad da lokaci ya yi kusa a yi Bikin Ƙetarewa na Yahudawa, da yawa suka haura daga ƙauyuka zuwa Urushalima, don su tsarkake kansu kafin Bikin Ƙetarewa.
Judahkhqi a Loentak Poei a pha tawm awhtaw cehtaak Poei hlanawh silh qu aham thlang khawzah ing khaw a qam awhkawng Jerusalem na ce cet uhy.
56 Suka yi ta neman Yesu, da suke a tsaitsaye a filin haikali kuwa suka dinga tambayar juna, suna cewa, “Me kuka gani? Anya, zai zo Bikin kuwa?”
Cawh Jesu ce sui unawh, bawkim khuiawh dyih unawh doet qu uhy, “Ikawmyihna nak poek? Poei awh am law hly nawh nu?” ti uhy.
57 Manyan firistoci da Farisiyawa tuni sun riga sun yi umarni cewa duk wanda ya san inda Yesu yake, yă faɗa don su kama shi.
Cehlai khawsoeih boeikhqi ingkaw Farasikhqi ing, u ingawm Jesu ce a huh awhtaw, a mingmih a venawh kqawn pe nawh, tu aham awi pe hyt uhy.

< Yohanna 11 >