< Ayuba 7 >

1 “Mutum bai sha wahalar aiki ba a duniya? Rayuwarsa ba kamar ta wanda aka yi hayarsa ba ne?
“Moul lun mwet uh oana sie mwet mweun su akkohsyeyuk ye ma sap upa nu sel — Oana moul lun sie mwet ma kemkatu ke oru orekma toasr lun pao,
2 Kamar yadda bawa yakan jira yamma ta yi, ko kuma kamar yadda wanda aka yi hayarsa yakan jira a biya shi kuɗin aikin da ya yi.
Oana sie mwet foko su kena mongla in acn lul uh; Ac oana sie mwet orekma su soano pacl in eis molin orekma lal.
3 Saboda haka rabona shi ne watanni na zama banza, kowane dare kuwa sai ɓacin rai nake samu.
Malem nu ke malem, wanginna sripa nga in moul; Ac fong nu ke fong nga asor na.
4 Lokacin da na kwanta ina tunani, ‘Har sai yaushe zan tashi?’ Gari ya ƙi wayewa, ina ta jujjuyawa har safe.
Ke nga ona in motulla, pacl uh arulana sumui; Nga oanna pikpik fong fon se ac kena in tari lenelik.
5 Jikina duk tsutsotsi da ƙuraje sun rufe shi, fatar jikina ta ruɓe tana fitar da ruwan miki.
Monuk sessesla ke wet; Afla ke kolo keke; Ac sroano koluk sororla ke faf keik uh.
6 “Kwanakina suna wucewa da sauri, fiye da yadda ƙoshiyar masaƙa take wucewa da sauri, za su kawo ga ƙarshe ba bege.
Len luk uh somla ac wangin finsrak kac, Ac fahsr la uh mui liki kutap lun sie mwet tatu nwek.
7 Ka tuna, ya Allah, raina numfashi ne kawai; idanuna ba za su taɓa sāke ganin farin ciki ba.
“O God, esam lah moul luk uh oana sie mong, Ac wanginla tari pwar luk.
8 Idanun da suke ganina yanzu ba za su sāke ganina ba; za ku neme ni amma ba za ku same ni ba.
Kom liyeyu inge, tusruktu kom ac fah tia sifil liyeyu tok. Kom fin ac sukyu, tuh nga nu somla tari.
9 Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol h7585)
Oana sie pukunyeng ac sarla ac wanginla, Ouinge sie mwet misa fah tiana sifil foloko; (Sheol h7585)
10 Ba zai taɓa zuwa gidansa ba; ba za a sāke san da shi ba.
Mwet nukewa ma etal meet ah, ac tia sifil esamul.
11 “Saboda haka ba zan yi shiru ba; zan yi magana cikin ɓacin raina, zan nuna ɓacin raina cikin ruhu, cikin ƙuncin raina.
Ke ma inge, nga tia ku in tila kaskas! Nga kasrkusrak ac mwen insiuk. Enenu na nga in fahkla nunak luk uh.
12 Ni teku ne, ko kuwa dodon ruwa, don me kake tsaro na?
“Efu ku kom sap in taranyuk nga? Mea, kom nunku mu nga pa soko ma sulallal in meoa uh?
13 Lokacin da nake zato zan sami salama in na kwanta a gadona don in huta,
Nga ona ac srike ngan mongla; Nga sukok ma in lusrongla ngal keik uh.
14 duk da haka kana ba ni tsoro da mafarke-mafarke, kana tsorata ni da wahayi.
A kom — kom aksangengyeyu ke mweme; Ac supwama aruruma ac mweme na koluk
15 Na gwammace a shaƙe ni in mutu maimakon in kasance cikin wannan jiki.
Nwe ke na apkuran ngan ke in isasu kwawuk ngan misa, Liki nga in muta in mano keok se inge.
16 Ba na so in zauna da rai; ba zan rayu ba har abada. Ku rabu da ni; rayuwata ba ta da amfani.
Nga fuhleak finsrak luk; nga totola ke moul muta uh. Tari fahla likiyu; wanginla sripen moul luk.
17 “Mene ne mutum har da ka kula da shi haka, har ka mai da hankali a kansa,
“Efu ku kom oru mu yohk sripen mwet uh nu sum? Efu ku kom lohang nu ke ma el oru uh?
18 har kake duba shi kowace safiya, kake kuma gwada shi koyaushe?
Kom tonel ke lotutang nukewa Ac srikal ke minit nukewa.
19 Ba za ka ɗan daina kallo na ba ko ka rabu da ni na ɗan lokaci?
Mea, kom tia ku in ngetla likiyu ke kitin pacl Ngan ku in ukumya sronin oalik?
20 In na yi zunubi, me na yi maka, kai mai lura da mutane? Don me ka sa ni a gaba? Na zame maka kaya mai nauyi ne?
Ya kom keok ke ma koluk luk, kom su liyaung mwet kapir? Efu ku kom tungalyu oana in sie mwe akoalel lom? Mea, nga mwe toasr se na lom?
21 Me ya sa ba za ka gafarta mini laifofina ba? Gama na kusa kwantawa cikin ƙasa; za ka neme ni, amma ba za ka same ni ba.”
Mea, kom ac tiana nunak munas nu sik ke ma koluk luk nwe tok? Kom tiana ku in tulala ma sufal nga orala uh? Nga akuranna misa, pukpuki, Ac kom ac sukyu tuh na nga wanginla.”

< Ayuba 7 >