< Ayuba 30 >

1 “Amma yanzu suna yi mini ba’a waɗanda na girme su, waɗanda iyayensu maza ba su isa su zama karnukan kiwon garken tumakina ba.
“Tusruktu, mwet ma fusr likiyu elos orek tafunkas keik in pacl inge! Papa tumalos uh nuna mwet na wangin sripa emeet me, Oru nga tia pac lela elos in wi kosro ngalngul uh karingin sheep nutik.
2 Ina amfani ƙarfin hannuwansu gare ni, tun da ba su da sauran kuzari?
Un mwet na wanginla ku la, Elos arulana munas ac tia ku in oru kutena orekma luk.
3 Duk sun rame don rashi da yunwa, suna yawo a gaigayar ƙasa a kufai da dare.
Elos arulana sukasrup ac masrinsral, Oru elos ac kontini okan sak pulamlamla uh — Ke fong, in acn na koluk ac wangin mwet we.
4 A cikin jeji suna tsinkar ganyaye marasa daɗi, jijiyoyin itacen kwakwa ne abincinsu.
Elos ac fusak ac kang mah yen mwesis uh Wi pacna okah ma wangin ema ke sak broom uh!
5 An kore su daga cikin mutanensu, aka yi musu ihu kamar ɓarayi.
Mwet nukewa ac wowoyak ac luselosla Oana ke elos woi mwet pusrapasr uh.
6 An sa dole su zauna a kwazazzabai da kuma cikin kogunan duwatsu da kuma cikin ramummuka cikin ƙasa.
Elos mutana in luf, Ac in acn ma pukpukla pe eol uh.
7 Suka yi ta kuka kamar dabbobi a jeji, suka taru a ƙarƙashin sarƙaƙƙiya.
In acn mwesis uh elos ac wowo oana kosro lemnak uh, Ac tukeni lokeni muta ye sak inima uh.
8 Mutane marasa hankali marasa suna, an kore su daga ƙasar.
Sie un mwet na lusrongten, wangin sripa, ac wangin akilenya pa inge! Ukohkyak elos liki fin acn uh.
9 “Yanzu kuma’ya’yansu maza su suke yi mini ba’a cikin waƙa na zama abin banza a gare su.
“Inge elos foloko isrunyu; Nga pilasrla — oana sie mwe aksruksruk nu selos.
10 Suna ƙyamata suna guduna; suna tofa mini miyau a fuska.
Elos arulana kwaseyu, Ac pangon mu elos wo likiyu. Elos ac tuku pac ani nu in mutuk.
11 Yanzu da Allah ya kunce bakana ya ba ni wahala sun raba ni da mutuncina.
Mweyen God El arulana akmunasyeyula ac nga tia ku in sifacna, Oru elos forma lainyu ke folo lalos nufon.
12 A hannun damana’yan tā-da-na-zaune-tsaye sun tayar; sun sa tarko a ƙafafuna, sun yi shirin hallaka ni.
Un mwet se inge arulana suwoswos in oru alein lalos nu sik; Elos ukweyu nga kaing; ac elos akola in kunausyula.
13 Sun ɓata mini hanyata; sun yi nasara cikin hallaka ni, ba tare da wani ya taimake su ba.
Elos kosrala acn in kaing luk, ac srike in uniyuwi; Ac wangin mwet in kutongolosi.
14 Suka nufo ni daga kowane gefe; suka auko mini da dukan ƙarfinsu.
Elos ac fokolak kalkal ma nga wikwik we, Ac putatme nu fuk ac toanyuwi nu infohk uh.
15 Tsoro ya rufe ni; an kawar mini mutuncina kamar da iska, dukiyata ta watse kamar girgije.
Sangeng luk nwekyula. Nga tila orek mukul, a nga oana sie fosr in eng, Ac kasrpuk sohkla oana sie pukunyeng.
16 “Yanzu raina yana ƙarewa; kwanakin wahala sun kama ni.
“Inge nga apkuran in misa, Ac wangin ma in akfisrasrye keok luk.
17 Dare ya huda ƙasusuwana; ina ta shan azaba ba hutawa.
Ke fong uh sri keik uh nufon waiok, Ac ngal lulap su ngalngalisyu tiana tui.
18 A cikin girman ikonsa Allah ya zama kamar riga a jikina; ya shaƙe ni kamar wuyan rigata.
God El sruokya kala in nuknuk luk Ac furokya nwe ke na tingilya kwawuk.
19 Ya jefa ni cikin laka, na zama ba kome ba sai ƙura da toka.
El kipakinyuwi nu yen furarrar uh; Ac nga oana fohk furarrar ye mutal.
20 “Na yi kuka gare ka ya Allah, amma ba ka amsa mini ba. Na tashi tsaye, amma sai ka dube ni kawai.
“Nga pang nu sum, O God, tuh kom tiana topukyu; Ac ke pacl nga pre, kom tia lohma nu sik.
21 Ka dube ni ba tausayi; Ka kai mini hari da ƙarfin hannunka.
Kom arulana sulallal nu sik, Ac akkeokyeyu ke kuiyom nufon.
22 Ka ɗaga ni sama ka ɗora ni a kan iska; ka jujjuya ni cikin hadari.
Kom lela eng uh in ukyula; Ac kom sisyuwot sisyume ke eng upa uh.
23 Na san za ka sauko da ni ga mutuwa zuwa wurin da kowane mai rai zai je.
Nga etu lah kom ac usyula nu ke misa, Nu ke ouiya su akola nu sin mwet nukewa.
24 “Ba shakka ba mai ɗora hannu a kan mutumin da yake cikin wahala. Lokacin da ya yi kukan neman taimako a cikin wahalarsa.
Efu ku kom uni sie mwet ma arulana musalla tari, Su wangin ma ku in oru sayen ngisre ke pakomuta?
25 Ashe ban yi kuka domin waɗanda suke cikin damuwa ba? Ko zuciyata ba tă yi baƙin ciki domin matalauta ba?
Ya nga tuh tia wi tung yurin mwet su sun ongoiya, Ac pakomutalos su enenu?
26 Duk da haka sa’ad da nake begen abu mai kyau, mugun abu ne ya zo; Sa’ad da nake neman haske, sai duhu ya zo.
Nga tuh finsrak in oasr engan ac kalem yuruk, A ongoiya ac lohsr pa sunyu.
27 Zuciyata ba tă daina ƙuna ba; ina fuskantar kwanakin wahala.
Insiuk arulana kuelik ke fosrnga ac waiok; Nga muta in keok len nu ke len.
28 Na yi baƙi ƙirin, amma ba rana ce ta ƙona ni ba. Na tsaya a cikin mutane, na kuma yi kuka don taimako.
Nga foroht forma in lohsr matoltol, yen wangin kalmen faht we; Nga tuyak in walil uh ac siyuk ke kasru.
29 Na zama ɗan’uwan diloli, na zama abokan mujiyoyi.
Pusrek asor ac supwar, Oana pusren tung lun soko kosro fox, ku sie won ostrich.
30 Fatar jikina ta yi baƙi tana ɓarewa; jikina yana ƙuna da zazzaɓi.
Monuk sroalsroalla; ac nga folla ke fifa.
31 Garayata ta zama ta makoki, sarewata kuma ta zama ta kuka.
Sie pacl ah nga tuh lohng pusren on engan, A inge nga lohng pusren asor ac tung mukena.

< Ayuba 30 >