< Ezekiyel 5 >

1 “Yanzu, ɗan mutum, ka ɗauki takobi mai kaifi ka kuma yi amfani da shi kamar rezan mai aski don askin kanka da gemunka. Sa’an nan ka ɗauki ma’auni ka kuma raba gashin.
»Ti pa, človeški sin, si vzemi oster nož, vzemi si brivčevo britev in ji povzroči, da gre čez tvojo glavo in po tvoji bradi. Potem si vzemi tehtnico, da stehtaš in razdeliš lase.
2 Sa’ad da kwanakin ƙawanyarka sun ƙare, sai ka ƙone kashi ɗaya bisa uku na gashin da wuta a cikin birnin. Ka ɗauki kashi ɗaya bisa uku ka yayyanka shi da takobi kewaye da birnin. Ka kuma watsar da kashi ɗaya bisa uku a iska. Gama zan fafare su da takobin da aka zāre.
Z ognjem boš sežgal tretjino v sredi mesta, ko se dopolnijo dnevi obleganja. Vzel boš tretjino in okoli nje udarjal z nožem. Tretjino boš raztrosil v vetru, jaz pa bom za njimi izvlekel meč.
3 Amma ka ɗibi gashi kaɗan ka daure a shafin rigarka.
Od teh boš vzel malo po številu in jih povezal v krajce svojega oblačila.
4 Har yanzu, ka ɗibi kaɗan na waɗannan ka zuba su cikin wuta su kuma ƙone. Wuta zai bazu daga nan zuwa dukan gidan Isra’ila.
Potem ponovno vzemi od teh in jih vrzi v sredo ognja in jih sežgi v ognju, kajti od teh bo prišel ogenj v vso Izraelovo hišo.«
5 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Urushalima ce wannan, wadda na kafa a tsakiyar al’ummai, da ƙasashe kewaye da ita a ko’ina.
Tako govori Gospod Bog: »To je [prestolnica] Jeruzalem. Postavil sem jo v sredo narodov in dežel, ki so naokoli nje.
6 Duk da haka cikin muguntarta ta yi tayarwa a kan dokokina da ƙa’idodina fiye da al’ummai da ƙasashe kewaye da ita. Ta ƙi dokokina ba tă kuwa bi ƙa’idodina ba.
Moje sodbe je spremenila v zlobnost bolj kakor narodi in moje zakone bolj kakor dežele, ki so okoli nje, kajti zavrnili so moje sodbe in moje zakone; niso hodili v njih.«
7 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce kin yi ƙin ji fiye da al’umman da suke kewaye da ke ba ki kuma bi ƙa’idodina ko ki kiyaye dokokina ba. Ba ki ma dace da matsayin al’umman da suke kewaye da ke ba.
Zato tako govori Gospod Bog: »Ker ste se pomnožili bolj kakor narodi, ki so okoli vas in niste hodili po mojih zakonih niti se niste držali mojih sodb niti niste delali glede na sodbe narodov, ki so naokoli vas, «
8 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Ni kaina ina gāba da ke, Urushalima, kuma zan hukunta ki a gaban al’ummai.
zato tako govori Gospod Bog: »Glej jaz, celo jaz, sem zoper tebe in v tvoji sredi bom izvršil sodbe pred očmi narodov.
9 Saboda dukan gumakan banƙyamarki, zan yi abin da ban taɓa yi ba, ba kuwa zan ƙara yinsa ba.
V tebi bom storil to, česar nisem storil in ne bom več storil temu podobnega, zaradi vseh tvojih ogabnosti.
10 Saboda haka a cikinki ubanni za su ci’ya’yansu,’ya’ya kuma za su ci ubanninsu. Zan hukunta ki zan kuma watsar da dukan waɗanda suke tsira da suke naki a iska.
Zato bodo v tvoji sredi očetje jedli sinove in sinovi bodo jedli svoje očete. Izvršil bom sodbe v tebi in tvoj celotni preostanek bom razkropil na vse vetrove.
11 Saboda haka muddin ina a raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, domin kin ƙazantar da wuri mai tsarkina da dukan mugayen siffofinki da kuma ayyukanki masu banƙyama, ni kaina zan janye alherina; ba zan ji tausayinki ko in haƙura da ke ba.
Zato, kakor jaz živim, « govori Gospod Bog, »zagotovo, ker si moje svetišče omadeževala z vsemi svojimi ostudnimi stvarmi in z vsemi svojimi ogabnostmi, zato bom tudi jaz tebe zmanjšal; niti moje oko ne bo prizaneslo, niti ne bom imel nobenega usmiljenja.
12 Kashi ɗaya bisa uku na mutanenki za su mutu da annoba ko su mutu da yunwa a cikinki; kashi ɗaya bisa uku takobi ne zai kashe su a waje da katangarki; kashi ɗaya bisa uku kuma zan watsar a iska in kuma fafare su da takobin da aka zāre.
Tvoja tretjina bo umrla s kužno boleznijo in z lakoto bodo použiti v tvoji sredi. Tretjina bo padla pod mečem naokoli tebe, tretjino pa bom razkropil na vse vetrove in za njimi bom izvlekel meč.
13 “Sa’an nan ne fushina zai huce hasalata a kanki kuma ta lafa, in kuma wartsake. Kuma sa’ad da na zuba fushina a kansu, a sa’an nan ne za su san cewa Ni Ubangiji na yi magana a cikin fushin kishina a kansu.
Tako bo moja jeza dovršena in svoji razjarjenosti bom povzročil, da počiva nad njimi, jaz pa bom potolažen. Oni pa bodo vedeli, da sem jaz, Gospod, to govoril v svoji gorečnosti, ko sem svojo razjarjenost dovršil v njih.
14 “Zan mai da ki kufai da kuma abin dariya a cikin al’ummai kewaye da ke, a gaban dukan waɗanda suke wucewa.
Poleg tega te bom naredil opustošenje in grajo med narodi, ki so naokoli tebe, pred očmi vseh, ki hodijo mimo.
15 Za ki zama abin dariya da abin ba’a, kashedi da abin banrazana ga al’ummai kewaye da ke sa’ad da na hukunta ki cikin fushi da cikin hasala da kuma tsawatawa mai zafi. Ni Ubangiji na faɗa.
Tako bo to graja in zbadljivka, poučevanje in osuplost narodom, ki so naokoli tebe, ko bom v tebi izvršil sodbe v jezi, v razjarjenosti in v besnih ukorih. Jaz, Gospod, sem to govoril.
16 Sa’ad da na harbe ki da mugayen kibiyoyina da kuma kibiyoyi masu hallakarwa na yunwa, zan yi harbi don in kashe ki. Zan kawo ƙarin yunwa a kanki in kuma yanke tanadin abincinki.
Ko bom nanje poslal zle puščice lakote, ki bodo za njihovo uničenje in ki jih bom poslal, da vas uničijo; in jaz bom razširil lakoto nad vami in zlomil vašo oporo kruha.
17 Zan aika da yunwa da namun jeji a kanki, za su kuma bar ku ba’ya’ya. Annoba da zub da jini za su ratsa cikinki, zan kuma kawo takobi a kanki. Ni Ubangiji na faɗa.”
Tako bom nad vas poslal lakoto in zle živali in te te bodo oropale in kužna bolezen in kri bosta šla skozte in nadte bom privedel meč. Jaz, Gospod, sem to govoril.«

< Ezekiyel 5 >