< Maimaitawar Shari’a 4 >

1 To, ku ji, ya Isra’ila, ku kasa kunne ga ƙa’idodi da dokokin da nake shirin koya muku. Ku bi su domin ku yi tsawon rai, ku kuma shiga ku mallaki ƙasar da Ubangiji, Allahn kakanninku yake ba ku.
A NO hoi, e hoolohe, e ka Iseraela, i na kanawai a me na olelo kupaa a'u e ao aku nei ia oukou, e malama, i ola oukou, i komo hoi oukou, a noho ma ka aina a Iehova ke Akua o ko oukou poe kupuna e haawi mai ai no oukou.
2 Kada ku ƙara, kada ku rage daga cikin abin da nake umarce ku. Amma ku kiyaye umarnan nan na Ubangiji Allahnku, da na ba ku.
Mai hoopili mai oukou i kekahi olelo me ka mea a'u e kauoha aku nei ia oukou, aole hoi oukou e hooemi iho ia, i malama ai oukou i na kauoha a Iehova ko oukou Akua a'u e kauoha aku nei ia oukou.
3 Da idanunku, kun ga abin da Ubangiji ya yi a Ba’al-Feyor. Yadda Ubangiji Allahnku ya hallaka waɗansu daga cikinku waɗanda suka yi wa Ba’al-Feyor sujada,
Ua ike ko oukou maka i ka mea a Iehova i hana mai ai no Baala-peora; no ka mea, o na kanaka a pau i hahai mamuli o Baala-peora, na Iehova kou Akua lakou i luku aku mai o oukou aku.
4 Amma ku da kuka manne ga Ubangiji Allahnku, kuna da rai har wa yau.
Aka, o oukou, ka poe i pili aku ia Iehova ko oukou Akua, ke ola nei no oukou a pau i keia la.
5 Ga shi, na koya muku ƙa’idodi da dokoki, yadda Ubangiji Allahna ya umarce ni, don ku bi su a ƙasar da za ku shiga ku mallaki.
Aia hoi, ua ao aku au ia oukou i na kanawai a me na olelo kupaa, e like me ka Iehova ko'u Akua i kauoha mai ai ia'u, e malama oukou pela ma ka aina a oukou e hele aku ai e noho.
6 Ku kiyaye su, ku aikata su, gama yin haka zai tabbatar wa sauran al’ummai, kuna da hikima da ganewa. Sa’ad da al’ummai za su ji waɗannan dokoki, za su ce, “Ba shakka, wannan babbar al’umma tana da hikima da ganewa.”
E malama hoi oukou, a e hana aku; no ka mea, o ko oukou naauao keia, a me ko oukou ike imua o na lahuikanaka, ka poe e lohe i keia mau kanawai a pau, a e i ae lakou, He oiaio, o keia lahuikanaka nui, he poe kanaka naauao a me ka ike.
7 Wace al’umma ce mai girma haka wadda allolinta take kusa da su yadda Ubangiji Allahnmu yake kusa da mu a duk sa’ad da muka yi addu’a gare shi?
No ka mea, owai la ka lahuikanaka nui, ia lakou ke Akua e hookokoke ana ia lakou, e like me Iehova ko kakou Akua, ma na mea a pau a kakou i kahea aku ai ia ia?
8 Wace al’umma ce mai girma haka wadda take da ƙa’idodi da dokoki masu adalci kamar waɗannan ƙunshin dokokin da nake sa a gabanku a yau?
A owai hoi ka lahuikanaka nui, ia ia na kanawai, a me na olelo kupaa ma ka pono e like me keia kanawai a pau a'u e waiho nei imua o oukou i keia la.
9 Ku kula, ku kuma lura da kanku sosai, don kada ku manta da abubuwan da idanunku suka gani, ko kuwa ku bari su fita daga zuciyarku muddin ranku. Ku koyar da su ga’ya’yanku, da’ya’yan’ya’yanku.
E makaala ia oe iho, a e malama nui hoi i kou naau, o hoopoina auanei oe i na mea a kou maka i ike ai, a o nalowale auanei ia mea i kou naau i na la a pau o kou ola ana; aka, e ao aku ia mau mea i kau mau keiki, a me kau mau moopuna;
10 Ku tuna da ranar da kuka tsaya a gaban Ubangiji Allahnku a Horeb, sa’ad da ya ce mini, “Ka tara mutane a gabana, don su ji maganata, su koya yin mini bangirma muddin ransu a ƙasar, su kuma iya koyar da su ga’ya’yansu.”
I ka la au i ku ai imua o Iehova kou Akua ma Horeba, i ka Iehova olelo ana mai ia'u, E houluulu oe i na kanaka imua o'u, a e ao aku au ia lakou e hoolohe i ka'u mau olelo, i aoia'i lakou e makau ia'u i na la a pau o ko lakou noho ana ma ka honua, a i ao aku ai lakou i ka lakou poe keiki.
11 Sai kuka matso kusa, kuka tsaya a gindin dutse yayinda yana cin wuta har zuwa sararin sama, ga kuma baƙin gizagizai da kuma baƙin duhu.
Hele kokoke mai oukou, a ku ae la malalo o ka mauna; a ua wela ka mauna i ke alii, a iwaena o ka lani me ka poeleele, me ke ao, a me ka pouli nui.
12 Sai Ubangiji ya yi magana daga wutar. Kuka ji furcin kalmomin, amma ba ku ga siffar kome ba, sai dai murya kaɗai kuka ji.
A olelo mai o Iehova ia oukou maiwaena mai o ke ahi: a lohe oukou i ka leo o na olelo, aole nae oukou i ike aku i ke ano, o ka leo wale no.
13 Ya furta alkawarinsa gare ku, Dokoki Goma, waɗanda ya umarce ku ku bi, ya kuma rubuta su a alluna biyu.
Hai mai la no oia ia oukou i ka berita ana i kauoha mai ai ia oukou e malama, oia na kanawai he umi; a kakau iho la no oia ia mau mea ma na papapohaku elua,
14 Sa’an nan Ubangiji ya umarce ni a wannan lokaci, in koya muku ƙa’idodi da dokokin da za ku bi a ƙasar da kuke hayewa Urdun don mallake.
A kauoha mai o Iehova ia'u i kela manawa e ao aku ia oukou i na kanawai a me na olelo kupaa, e malama oukou ia mau mea ma ka aina a oukou e hele ai a noho.
15 Ba ku ga wata siffa a ranar da Ubangiji ya yi magana da ku a Horeb daga wuta ba. Saboda haka ku lura da kanku sosai,
E malama nui oukou ia oukou iho; no ka mea, aole oukou i ike i kekahi ano kii i ka la a Iehova i olelo mai ai ia oukou ma Horeba mailoko mai o ke ahi;
16 don kada ku lalace, ku kuma yi wa kanku gunki, siffa ta wani kama, ko a kamannin namiji, ko kuwa ta mace,
O hana hewa auanei, a hana aku oukou i kii kalaiia no oukou, ma ka like ana me kekahi mea, o ke kane, a o ka wahine paha,
17 ko a kamannin wata dabba a duniya, ko na wani tsuntsun da yake tashi a sama,
Ma ka like ana me kekahi holoholona ma ka honua, ma ka like ana me kekahi manu e lele ana i ke ao;
18 ko kuwa a kamannin wata halittar da take rarrafe a ƙasa, ko na wani kifi a cikin ruwaye a ƙarƙashi.
Ma ka like ana me kekahi mea e kolo ana ma ka honua, ma ka like ana me kekahi ia maloko o ka wai malalo ae o ka honua:
19 Sa’ad da kuka ɗaga ido kuka kali sama, kuka ga rana da wata, da taurari, da dukan halittun sama, sai ku kula fa, kada ku jarrabtu, ku ce za ku yi musu sujada, ko ku bauta musu; abubuwan nan Ubangiji Allahnku ne ya rarraba wa dukan al’umman da suke ko’ina a ƙarƙashin sararin sama.
A o leha ae auanei kou maka ma ka lani, a ike aku oe i ka la, a me ka mahina, a me na hoku, i na mea a pau o ka lani, a e koiia oe e hoomana aku ia mau mea, a e malama ia lakou, i na mea a Iehova kou Akua i hana'i no na lahuikanaka a pau malalo ae o ka lani.
20 Amma ku, Ubangiji ya ɗauke ku, ya fid da ku daga matuya mai narken ƙarfe, wato, daga Masar, domin ku zama jama’arsa ta musamman kamar yadda kuke a yau.
Aka, ua lawe mai o Iehova ia oukou, a ua alakai hoi ia oukou mailoko mai o ke kapuahihao, mai Aigupita mai, e lilo oukou i poe kanaka hooilina nona, e like me oukou i keia la.
21 Ubangiji ya yi fushi da ni saboda ku, ya kuma yi rantsuwa cewa ba zan haye Urdun, in shiga ƙasan nan mai kyau da Ubangiji Allahnku yake ba ku gādo ba.
A huhu mai o Iehova ia'u no oukou, a hoohiki iho, aole au e hele ma kela kapa o Ioredane, aole hoi au e komo iloko o kela aina maikai a Iehova kou Akua i hooili mai ai no oukou:
22 Zan mutu a wannan ƙasa; ba zan haye Urdun ba; amma kuna gab da ƙetarewa, ku mallaki wannan ƙasa mai kyau.
No ka mea, e make no wau ma keia aina, aole au e hele ma kela kapa o Ioredane: aka, e hele no oukou ma kela aoao, a e lilo kela aina maikai no oukou.
23 Ku yi hankali kada ku manta da alkawarin da Ubangiji Allahnku ya yi da ku; kada fa ku yi wa kanku gunki a kamannin wani abin da Ubangiji Allahnku ya hana.
E malama pono ia oukou iho, o poina ia oukou ka berita a Iehova i hana mai ai me oukou, a hana oukou i kii kalaiia no oukou, ma ka like ana me kekahi mea a Iehova kou Akua i papa mai ai ia oe.
24 Gama Ubangiji Allahnku wuta ne mai ƙuna, Allah ne mai kishi.
No ka mea, o Iehova kou Akua, he ahi ia e hoopau ana, he Akua lili.
25 Bayan kun haifi’ya’ya da jikoki, kuka kuma zauna na dogon lokaci a ƙasar, in har kuka lalace, kuka kuma yi wani irin gunki, kuna aikata mugunta a gaban Ubangiji Allahnku, kuna kuma sa shi fushi.
A loaa ia oukou na keiki a me na mamo, a loihi ko oukou noho ana ma ka aina, a e hana hewa oukou, a e hana oukou i kii kalaiia, ma ke ano o kekahi mea, a hana ino hoi imua o na maka o Iehova, e hoonaukiuki ia ia;
26 Yau, na kira sama da duniya, su zama shaidata a kanku. Idan kuka yi rashin biyayya, lalle za ku hallaka nan da nan daga ƙasar da kuke ƙetare Urdun ku gāda. Ba za ku daɗe a cikinta ba, amma za a kawar da ku ƙaƙaf.
Ke hai aku nei au i keia la, he ike maka ka lani a me ka honua ia oukou, e make koke ana oukou, mai ka aina aku a oukou e hele aku ma kela kapa o Ioredane e noho ai; aole e noho loihi oukou malaila, aka, e luku loa ia aku oukou.
27 Ubangiji zai watsar da ku a cikin mutane, ɗan kaɗan ne kaɗai za su ragu a cikin al’umman da Ubangiji zai kai ku.
A na Iehova oukou e hoopuehu aku iwaena o na lahuikanaka, a e waihoia oukou, he poe uuku iwaena o ko na aina e, kahi a Iehova e kai aku ai ia oukou.
28 A can za ku bauta wa allolin da mutum ya yi, na itace da dutse da ba sa gani, ba sa ji, ba sa ci, ba kuma iya sansanawa.
A malaila oukou e malama ai i na akua i hanaia e na lima o kanaka, he laau, he pohaku, ka mea ike ole aole hoi e lohe, aole hoi e ai, aole hoi e honi.
29 Amma daga can in kuka nemi Ubangiji Allahnku, da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku, za ku same shi.
Aka, ina ma ia wahi oe e imi ai ia Iehova kou Akua, e loaa ia oe, ke imi oe ia ia me kou naau a pau, a me kou uhane a pau.
30 Sa’ad da kuke cikin wahala saboda waɗannan abubuwan da suka same ku nan gaba, to, sai ku juyo ga Ubangiji Allahnku, ku kuma yi masa biyayya.
A loaa ia oe ka popilikia, a hiki mai keia mau mea a pau maluna ou i na la mahope, a i huli mai oe ia Iehova kou Akua, a hoolohe i kona leo,
31 Gama Ubangiji Allahnku, Allah ne mai jinƙai; ba zai yashe ku ko yă hallaka, ko kuma yă manta da alkawarin da ya yi da kakanninku, wanda ya tabbatar da su da rantsuwa ba.
(No ka mea, o Iehova kou Akua, he Akua aloha, ) aole ia e haalele mai ia oe, aole e luku mai ia oe, aole hoi ia e hoopoina i ka berita o kou mau kupuna ana i hoohiki ai ia lakou.
32 Ku bincika dukan tarihi mana, tun daga lokacin da Allah ya halicci mutane a cikin duniya har yă zuwa yanzu; ku tantambaya daga wannan kusurwa ta samaniya zuwa waccan, ko wani babban abu irin wannan ya taɓa faruwa, ko kuma an taɓa jin labarin irinsa?
Ano e ninau aku oe i na la i hala mahope, i ka wa mamua ou, a mai ka manawa mai a ke Akua i hana'i ke kanaka ma ka honua, a mai kela aoao o ka lani a hiki i keia aoao o ka lani, auhea ae nei ka mea like me keia mea nui, auhea ka mea i loheia e like ai me ia?
33 Akwai waɗansu mutanen da suka taɓa jin muryar Allah yana magana daga wuta, kamar yadda kuka ji har suka rayu?
Owai la ka poe kanaka i lohe i ka leo o ke Akua e olelo ana, mailoko mai o ke ahi, e like me kou lohe ana, a ola?
34 Akwai wani allahn da ya taɓa yin ƙoƙari yă ɗauko wa kansa wata al’umma daga wata al’umma, ta wurin gwaje-gwaje, ta wurin alamu masu banmamaki da al’ajabai, ta wurin yaƙi, ta wurin hannu mai iko, da kuma hannu mai ƙarfi, ko kuwa ta wurin ayyuka masu bangirma da na banmamaki, kamar dukan abubuwan da Ubangiji Allahnku ya yi saboda ku a Masar, a kan idanunku?
Ua hoao anei ke Akua e hele a e lawe i lahuikanaka nona maiwaena mai o kekahi lahuikanaka, ma na hoao ana, a ma na hoailona, a ma na mea kupanaha, a ma ke kaua, a ma ka lima ikaika, a ma ka lima kakauha, a ma na mea weliweli nui, e like me na mea a pau a Iehova ko oukou Akua i hana mai ai no oukou ma Aigupita imua o kou maka?
35 An nuna muku dukan waɗannan abubuwa saboda ku san cewa Ubangiji, shi ne Allah; ban da shi, babu wani.
Ua hoikeia ia mea ia oe, i ike ai oe, o Iehova, oia ke Akua, aohe mea e ae, oia wale no.
36 Daga sama ya sa kuka ji muryarsa, don yă hore ku. A duniya ya nuna muku wutarsa mai girma, kuka kuma ji kalmominsa daga wuta.
Oia no ka mea i lohe ai oe i kona leo mai ka lani mai, i ao ai oia ia oe; a ma ka honua, i hoike mai ia ia oe i kona ahi nui; a ua lohe oe i kana mau huaolelo mailoko mai o ke ahi.
37 Domin ya ƙaunaci kakanninku, ya kuma zaɓi zuriyarsu a bayansu, ya fitar da ku daga Masar ta wurin kasancewarsa da kuma ƙarfinsa mai girma,
A no kona aloha i na kupuna ou, oia ka mea i wae mai ai ia i ka lakou poe mamo mahope o lakou, a lawe mai oia ia oe imua ona me kona mana nui mai Aigupita mai;
38 don yă fitar da ku a gaban al’ummai da suka fi ku girma da kuma ƙarfi, ya kawo ku cikin ƙasarsu, don yă ba ku ita ta zama gādonku, kamar yadda yake a yau.
E hookuke aku i na lahuikanaka mai kou alo aku, i ka poe ua oi aku ko lakou nui, a me ko lakou ikaika i kou, e hookomo ia oe, a e hoolilo i ko lakou aina nou, e like me ia i keia la.
39 Ku sani, ku kuma riƙe a zuciya a wannan rana, cewa Ubangiji shi ne Allah a sama da kuma a ƙasa. Babu wani kuma.
E ike hoi oe i keia la, a e noonoo maloko o kou naau, o Iehova, oia ke Akua ma ka lani iluna, a ma ka honua ilalo, aole e ae.
40 Ku kiyaye ƙa’idodi da umarnai, waɗanda nake ba ku a yau, domin zaman lafiyarku da kuma na zuriyarku bayan ba ku, domin kuma ku yi tsawon rai a ƙasa wadda Ubangiji Allahnku yake ba ku har abada.
E malama hoi oe i kona mau kanawai a me kana mau kauoha a'u e kauoha aku nei ia oe i keia la, i pomaikai ai oe, a me kau mau keiki mahope ou, a i hooloihi ai oe i na la ma ka aina a Iehova kou Akua i haawi mai ai nou i na la a pau loa.
41 Sa’an nan Musa ya keɓe birane uku gabas da Urdun,
Alaila hookaawale ae la o Mose i na kulanakauhale ekolu ma keia aoao o Ioredane ma ka hiki ana o ka la;
42 waɗanda duk wanda ya yi kisankai, in ba da gangan ba ne ya kashe maƙwabcinsa, wanda babu ƙiyayya tsakaninsu a dā, zai iya gudu zuwa. Zai iya gudu zuwa cikin ɗaya daga waɗannan birane, yă tsira da ransa.
I holo ai ka pepehi kanaka malaila, ka mea i pepehi i kona hoalauna me ka ike ole, aole i inaina aku ia ia mamua; a i kona holo ana i kekahi o keia mau kulanakauhale, e ola ia:
43 Biranen kuwa su ne, Bezer a dutsen hamada, don mutanen Ruben; Ramot Gileyad, don mutanen Gad; da kuma Golan a Bashan, don mutanen Manasse.
O Bezera ma ka waonahele i ka aina papu o ka Reubena; a o Ramota ma Gileada o ka Gada; a o Golana ma Basana o ka Manase.
44 Wannan ita ce dokar da Musa ya sa a gaban Isra’ilawa.
A o keia ke kanawai a Mose i waiho ai imua o na mamo a Iseraela:
45 Waɗannan su ne farillai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Musa ya ba su, sa’ad da suka fito daga Masar.
Oia na kauoha a me na kanawai, a me na olelo kupaa a Mose i olelo mai ai i na mamo a Iseraela, mahope o ka lakou hele ana mai Aigupita mai;
46 Sa’ad da suke a kwari kusa da Bet-Feyor, gabas da Urdun, a ƙasar Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulki a Heshbon, da Musa da Isra’ilawa suka ci da yaƙi sa’ad da suka fito daga Masar.
Ma keia aoao o Ioredane, ma ke awawa e ku pono ana i Betepeora, i ka aina o Sihona, ke alii o ka Amora ka mea i noho ma Hesebona, ka mea a Mose a me na mamo a Iseraela i pepehi ai, mahope o ka puka ana, mai Aigupita mai:
47 Suka mallaki ƙasarsa da kuma ƙasar Og sarkin Bashan, sarakuna biyu na Amoriyawa, gabas da Urdun.
A lilo kona aina ia lakou, a me ka aina o Oga, ke alii o Basana, na'lii elua o ka Amora, ma keia aoao o Ioredane ma ka hiki ana o ka la:
48 Wannan ƙasa ta tashi daga Arower a kewayen Kwarin Arnon zuwa Dutsen Siyon (wato, Hermon),
Mai Aroera, ma ke kae o ke kahawai o Arenona, a i ka mauna o Ziona, oia hoi o Heremona,
49 ya kuma haɗa da dukan Araba gabas da Urdun, har zuwa tekun Araba a gindin gangaren Fisga.
A o ka papu a pau ma keia aoao o Ioredane ma ka hikina, a hiki i ke kai o ka papu, o kahi haahaa ma ke kumu o Pisega,

< Maimaitawar Shari’a 4 >