< Daniyel 11 >

1 A shekara ta fari ta Dariyus mutumin Mede, na ɗauki matsayina domin in goyi baya in kuma kāre shi.)
I KA makahiki mua o Dariu ka Media, ua ku no au iluna e hookupaa a e hooikaika ia ia.
2 “Yanzu dai, zan faɗa maka gaskiya. Sarakuna uku za su taso a Farisa, sa’an nan kuma na huɗu, wanda zai fi dukansu dukiya. Sa’ad da zai sami iko saboda dukiyarsa, zai zuga dukan kowane mutum yă yi gāba da masarautar Girka.
Ano e hai aku au ia oe i ka mea oiaio. Aia hoi, e ku mai auanei iluna ekolu alii ma Peresia; a o ka ha e oi nui aku kona waiwai mamua o ko lakou a pau; a ma kona ikaika no ka waiwai e hoala oia i na mea a pau e ku e i ke aupuni o Helene.
3 Sa’an nan wani babban sarki zai bayyana, wanda zai yi mulki da babban iko yă kuma yi abin da ya ga dama.
E ku mai auanei iluna kekahi alii ikaika loa, e alii ana oia me ka ikaika nui, a e hana no hoi ia mamuli o kona makemake iho.
4 Bayan da ya bayyana, daularsa za tă wargaje za a rarraba ta zuwa kusurwoyi huɗu na duniya, a ba waɗansu waɗanda ba zuriyarsa ba, ba kuwa za su yi mulki da iko kamar yadda ya yi ba, gama za a tumɓuki daularsa a kuma ba wa waɗansu.
A i kona ku ana iluna e wawahiia kona aupuni, a maheleia ae la ma na makani eha o ka lani; aole ia no kana poe keiki, aole no mamuli o kona aupuni ka mea ana i malama ai; no ka mea, e hoohioloia kona aupuni, no kekahi poe e ae ia, aole no kana.
5 “Sai sarki Kudu zai yi ƙarfi ƙwarai, amma ɗaya daga cikin komandodinsa zai yi ƙarfi fiye da shi, zai kuma yi mulki masarautarsa da iko mai girma.
A e lilo ana no ke alii o ke kukulu hema i mea ikaika, a o kekahi alii ona, e oi aku kona ikaika mamua o kela, a e alii ana oia; o kona aupuni he aupuni nui loa ia.
6 Bayan’yan shekaru, za su haɗa kai. Diyar sarkin Kudu za tă je wurin sarkin Arewa ta sada zumunci, amma ba za tă riƙe iko ba, shi kuwa da ikonsa ba za su daɗe ba. A waɗannan kwanaki za a bashe ta, da ita da masu rakiyarta da kuma mahaifinta da kuma wanda ya goyi bayanta.
A ma ka hope o na makahiki e kuikahi lakou ia lakou kekahi me kekahi; no ka mea, o hele mai ke kaikamahine a ke alii o ke kukulu hema i ke alii o ke kukulu akau e hookuikahi; aka, aole e mau ia ia ka ikaika o ka lima; aole ia e ku paa, aole kona lima; aka, e haawiia aku oia, a me ka poe nana ia i lawe mai, a me ka mea nana ia i hanau, a me ka mea i hooikaika ia ia ia mau la.
7 “Wani daga cikin zuriyarta zai taso yă ɗauki matsayinta. Zai kai wa sojojin sarkin Arewa hari yă kuma shiga kagararsa; zai yi yaƙi da su yă kuma yi nasara.
Aka, e ku mai auanei kekahi mailoko mai o ka lala o kona kumu ma kona hakahaka, ka mea nana e hele mai me na koa, a e komo hoi iloko o ka hulili o ke alii o ke kukulu akau, a hana ku e no hoi, a lanakila maluna iho;
8 Zai ƙwace allolinsu, siffofinsu na ƙarfe da kuma kaya masu daraja na azurfa da na zinariya a kuma kai su Masar. Zai yi’yan shekaru bai kai wa sarkin Arewa yaƙi ba.
A lawe pio aku no hoi oia iloko o Aigupita i ko lakou mau akua, a me ko lakou mau kii i hooheheeia, a me ko lakou mau ipu maikai o ke kala a me ke gula; a e oi aku kona mau makahiki mamua o ke alii o ka akau.
9 Sa’an nan sarkin Arewa zai kai wa sarkin Kudu hari, amma zai janye, yă koma ƙasarsa.
Pela e komo mai ke alii o ka hema i ko aupuni, a e hoi hou i kona aina iho.
10 ’Ya’yansa maza za su yi shirin yaƙi za su kuma tattara babbar rundunar sojoji, waɗanda za su yi ta mamayewa kamar rigyawar da ba iya tarewa, kuma za su kai yaƙin har kagararsa.
Aka, o kana poe keiki o hoalaia mai lakou, a e hoakoakoa no lakou i na koa he lehulehu; oiaio, kekahi o lakou e hele mai no ia, a e hoohalana, a kahe aku hoi; alaila, e hoi mai ia a hoalaia e ku e aku i kona hulili.
11 “Sa’an nan sai sarkin Kudu zai kama hanya da fushi zuwa yaƙi da sarkin Arewa, wanda zai tattara babbar rundunar yaƙi, amma za a ci shi da yaƙi.
A e huhu ke alii o ke kukulu hema, a e hele mai ia e kaua pu me ia, me ke alii no o ka akau; a e hoomakaukau ia i na kanaka he lehulehu; aka, e haawiia ua poe lehulehu la iloko o kona lima.
12 Sa’ad da zai kawar da rundunar, sarkin Kudu zai cika da girman kai zai kuma kashe mutane dubbai, duk da haka ba zai kasance mai nasara ba.
A i kona lawe ana i ua poe nui la, e hookiekieia kona naau; a e hoohiolo iho oia i na tausani he nui; aole nae ia e lilo i mea ikaika malaila.
13 Sarki Arewa kuma zai ƙara tara babbar rundunar soja, wadda ta fi ta dā girma; bayan waɗansu shekaru kuma, zai tafi yaƙi da babbar rundunar mayaƙa cike da kayan yaƙi.
No ka mea, e hoi mai auanei ke alii o ke kukulu akau, a e hoomakaukau i kekahi poe nui e oi aku ana i kela poe mamua, a hala kekahi mau makahiki, e hele mai no oia me ka poe koa he lehulehu, a me ka waiwai he nui.
14 “A waɗannan lokutan mutane da yawa za su tashi gāba da sarkin Kudu. Amma waɗansu’yan kama-karya za su taso daga jama’arka da niyya su cika abin da wahayin ya ce, amma za a fatattake su.
Ia mau manawa he nui ka poe e ku e mai i ke alii o ke kukulu hema; ka poe powa o kou poe kanaka kekahi e hookiekie ia lakou iho e hooko i ka hihio; aka, e haule auanei lakou.
15 Sa’an nan sarkin arewa zai zo ya gina mahaurai a jikin katagar birni don yă ci birnin da yaƙi. Sojojin nan na Kudu kuwa ba za su iya tsayawa ba, ko zaɓaɓɓun jarumawansu ma, gama za su rasa ƙarfin tsayawa.
E hele mai ke alii o ke kukulu akau e hana i puu, a e lawe pio i na kulanakauhale paa i ka pa; aole e ku paa na lima o ke kukulu hema, aole hoi kona poe i waeia, aole hoi on a ikaika e ku e ai.
16 Wanda ya kai harin zai yi yadda ya ga dama, ba wanda zai iya ja da shi. Zai kafa kansa a Kyakkyawar Ƙasa zai kuma sami ikon da zai hallaka ta.
Aka, o ka mea e hele ku o mai ia ia, e hana no ia mamuli o kona makemake, aole e hiki i kekahi ke ku imua ona; a e ku iho oia ma ka aina hanohano o hoopauia'i e kona lima.
17 Zai yunƙura yă zo da ƙarfin dukan masarautarsa zai kuma nemi haɗinkan sarkin Kudu. Zai kuma ba shi diyarsa yă aura don yă lalatar da mulkin, amma shirinsa ba zai yi nasara ba ko yă taimake shi ba.
A e haka pono kona maka e komo me ka ikaika a pau o kona aupuni, a me ka poe pololei pu me ia; pela no oia e hana'i; e haawi no hoi ia i ke kaikamahine o na wahine, e hoohaumia ana ia ia; aka, aole kela e ku me ia, aole hoi ma kona aoao.
18 Sa’an nan zai mai da hankalinsa zuwa ƙasashe a bakin kogi, zai kuma kama da yawansu, amma wani komanda zai kawo ƙarshen faɗin ransa, zai kuma sa faɗin ransa yă koma masa.
Mahope huli ae la oia i kona maka i na mokununi, a e lawe pio aku i na mea he lehulehu; aka, na kekahi lunakoa e hoopio i kona inaina nona iho: a e hoihoi ia ia i kona inaina maluna iho ona.
19 Bayan wannan, zai juya ga kagarar ƙasarsa, amma zai yi tuntuɓe yă fāɗi, ba kuwa za a ƙara ganinsa ba.
Alaila, e huli ae la ia i kona maka i na hulili o kona aina iho; aka, e okupe auanei ia a hina ilalo, aole hoi e ike hou ia mai.
20 “Magājinsa zai aiki mai karɓar haraji don darajar masarautarsa. Amma ba da daɗewa ba za a hallaka shi, duk da haka ba da fushi ko cikin yaƙi ba.
Alaila, e ku mai iluna ma kona wahi kekahi mea nana e hoouna i ka mea auhau waiwai maluna o ka nani o ia aupuni; aka, aole e hala na la he nui a lukuia oia, aole na ka huhu, aole hoi na ke kaua.
21 “Magājin wannan sarki zai zama wani mutumin banza wanda ma bai fito daga gidan sarauta ba. Zai taso ba zato ba tsammani, yă ƙwace sarautar ta hanyar zamba.
A e ku mai no iluna ma kona hakahaka kekahi mea ino, aole lakou e haawi ia ia i ka hanohano o ke aupuni; aka, e hele mai oia i ka wa maluhia, a e loaa ia ia ke aupuni ma na olelo malimali.
22 Sa’an nan zai shafe mayaƙa masu yawa a gabansa; zai hallaka har da waɗanda suke mulki na alkawari.
A me ka ikaika o ka waikahe e lukuia'i lakou imua ona, a e haihai liilii ia, oia, o ke alii e kuikahi ana.
23 Bayan ƙulla yarjejjeniya da shi, zai yi zamba cikin aminci, kuma zai sami damar hawan mulki da goyon baya mutane kaɗan.
A mahope o ke kuikahi ana me ia, e hana hoopunipuni oia; no ka mea, e pii oia iluna, a e lilo ia i mea ikaika me ka poe uuku.
24 Sa’ad da yankuna mafi arziki suke ji kome lafiya yake, zai kai musu hari kuma Zai aikata abin da kakanninsa ba su taɓa yi ba. Zai rarraba abin da aka kwaso daga yaƙi, da ganima, da dukiya ga dukan mabiyansa. Zai kuma yi shiri yă kai wa mafaka hari, amma na ɗan lokaci ne kawai.
I ka wa maluhia e komo oia maloko o na wahi momona o ka aina; a e hana oia i na mea a kona poe makua i haua ole ai, aole hoi na makua o kona mau makua; e hooleilei wale aku iwaena o lakou i ka waiwai pio a me ka waiwai kailiia, a me ka waiwai maoli; oiaio, e hoomaopopo oia i kona manao e ku e i na wahi paa, a i kekahi manawa.
25 “Tare da babbar rundunar mayaƙa zai yi ƙarfin hali yă far wa sarkin Kudu da yaƙi. Sarkin kudu zai haɗa babbar rundunar soja mai ƙarfi don yaƙin, amma ba zai iya karo da shi ba, domin za a shirya masa maƙarƙashiya.
A e hoala oia i kona ikaika, me kona naaukoa, a me ke kaua nui e ku e i ke alii o ke kukulu hema; a o ke alii o ke kukulu hema e hoalaia mai no hoi ia me ka poe koa he nui a ikaika loa e kaua; aole nae e hiki ke ku paa; no ka mea, e manao ku e ana lakou ia ia.
26 Waɗanda suke ci daga tanadin sarki za su yi ƙoƙari su hallaka shi; za a share mayaƙansa, kuma za a kashe mutane masu yawa a yaƙin.
Oiaio, o ka poe e ai ana i kana ai e luku lakou ia ia; a o ko ia la poe koa e halana lakou; a he nui ka poe e haule i ka pepehiia.
27 Sarakunan nan biyu sun sa mugunta a ransu. Za su zauna a tebur guda su yi ta shara wa juna ƙarya, amma a banza, gama lokacin da aka ƙayyade bai yi ba tukuna.
A noonoo na naau o ua mau alii elua la ma ke kolohe; a e olelo hoopunipuni no laua ma ka papaaina hookahi; aka, aole no ia e pomaikai ana; no ka mea, no ka manawa i hoopaaia'i ka hopena.
28 “Sarkin Arewa zai koma ƙasarsa da dukiya mai girma, amma zuciyarsa za tă yi gāba da tsattsarkan alkawari. Zai ɗauki mataki a kan wannan abu sa’an nan yă koma ƙasarsa.
A i kona hoi ana aku i kona aina me ka waiwai nui; alaila ku e kona naau i ka berita hoano; a e hana aku hoi ia i kona manao, a hoi no i kona aina iho.
29 “A ƙayyadadden lokaci zai sāke kai wa Kudu hari, amma a wannan karo abin da zai faru zai sha bamban daga abin da ya faru can baya.
I ka manawa i hoopaaia'i e hoi hou mai no ia, a hele no hoi i ke kukuluhema; aka, aole e like me ko ka mua, aole hoi me ko ka hope.
30 Jiragen ruwa yammancin bakin teku za su yi gāba da shi, zuciyarsa kuwa za tă yi sanyi. Sa’an nan zai juya ya huce haushinsa a kan tsattsarkan alkawari. Zai komo yă nuna jinƙai ga waɗanda suka juya wa tsattsarkan alkawari baya.
No ka mea, e holo ku e mai no na moku no Kitima ia ia; nolaila e kaumaha no, a hoi mai, a e huhu loa aku ia i ka berita hoano; pela no oia e hana'i; a hoi mai no ia, a e kuikahi pu me ka poe i haalele i ua berita hoano la.
31 “Mayaƙansa za su taso su ƙazantar da kagarar haikali za su kuma kawar da hadaya ta kullum. Sa’an nan za su kafa abin banƙyama da yake lalatarwa.
A e ku mai auanei na koa ma kona aoao, a e hoohaumia lakou i kahi hoano ikaika, a e hoopau i ka mohai o na la, a e hooku ae lakou i ka mea ino e hooneoneo ai.
32 Ta wurin daɗin baki zai gurɓata waɗannan da suka karya alkawari, amma mutanen da suka san Allahnsu za su yi tsayin daka su yi jayayya da shi.
A o ka poe hoino aku i ka berita, e hoohuli oia ia lakou mamuli o na olelo malimali; aka, o ka poe i ike pono i ko lakou Akua, e ikaika lakou, a e hana aku no hoi.
33 “Waɗanda suke da hikima za su wayar da kan mutane da yawa, duk da haka za a kashe su da takobi, waɗansu da wuta, a washe waɗansu a kai su bauta.
A o ka poe naauao o na kanaka, e ao aku lakou i na mea he nui; aka, e haule auanei lakou i ka pahikaua, a me ka lapalapa ahi, e lawe pio ia, a e hao wale ia lakou i na la he nui.
34 Sa’ad da suka fāɗi, za su sami ɗan taimako, mutane da yawa za su haɗa kai da su, amma da munafunci.
A i ko lakou haule ana, e kokuaia mai lakou he wahi kokua iki no; aka, he nui ka poe e pili ia lakou me na olelo malimali.
35 Waɗansu masu hikima za su yi tuntuɓe, don a tsabtacce su, a tsarkake su, su yi tsab, har matuƙar da aka ƙayyade ta yi.
A e haule no kekahi poe naauao, i mea e hoao ai ia lakou, a e hoomaemae ai ia lakou, e hookeokeo ai ia lakou, a hiki i ka manawa o ka hopena; no ka mea, aia no ia i ka wa i hoopaaia mai ai.
36 “Sarkin zai yi abin da ya ga dama. Zai ɗaukaka yă kuma girmama kansa gaba da kowane allah zai kuma faɗa munanan abubuwa a kan Allahn alloli. Zai yi nasara har sai lokacin hukunci ya cika, gama abin da aka ƙaddara zai cika.
A o ke alii e hana no ia mamuli o kona makemake iho; a e hookiekie ia ia iho maluna o na akua a pau, a e olelo i na mea kupaianaha ku e i ke Akua o na akua, a e pomaikai no nae ia a hiki i ka pau ana o ka huhuia mai; no ka mea, o ka mea i hoopaaia mai, e hookoia mai no ia.
37 Ba zai kula da alloli iyayensa ba ko wanda mata suke sha’awa, balle ma yă ga darajar wani allah, amma zai ɗaukaka kansa gaba da su duka.
Aole oia e malama i ke Akua o kona poe kupuna, aole hoi i ka makemake o na wahine; aole pu hoi oia e malama i kekahi akua, aka, e hookiekie oia ia ia iho maluna o na mea a pau.
38 A maimakonsu, zai ɗaukaka allahn kagarai; allahn da kakanninsa ba su ko sani ba, shi ne zai miƙa masa zinariya, da azurfa, da duwatsu masu daraja, da abubuwa masu tsada.
Aka, ma ko ia la hakahaka e hoomana ai oia i ke akua o na pakaua; o ke akua a kona poe kupuna i ike ole ai, oia kana e hoonani ai me ke gula, a me ke kala, a me ka pohaku maikai, a me na mea nani hoi.
39 Zai kai wa kagarai mafi ƙarfi hari da taimakon baƙon allah zai kuma girmama waɗanda suka yarda da shi zai ba su girma, ya kuma shugabantar da su a kan mutane da yawa, zai raba musu ƙasa ta zama ladansu.
Pela oia e hana ai ma na pakaua no ua akua e la; e hoonani oia i ka poe manaoio aku ia ia, a e hoalii oia ia lakou maluna o na mea he nui loa, a e mahele oia i ka aina i uku.
40 “A lokaci ƙarshe sarkin Kudu zai tasar masa da yaƙi, sarkin Arewa kuwa zai tunzura, yă tasar masa da kekunan yaƙi da mahayan dawakai, da jiragen ruwa da yawa. Zai ratsa ƙasashe, yă ci su da yaƙi, yă wuce.
A i ka wa mahope e pahu aku no ke alii o ka hema ia ia; a e hele mai no hoi ke alii o ka akau me he puahiohio la, e ku e mai ia ia me na kaa kaua, a me na hoohololio, a me na moku he nui loa; a e komo ia iloko o na aina, a e halana e hele aku ma kela aoao.
41 Zai kuma mamaye Kyakkyawa Ƙasa. Ƙasashe masu yawa za su fāɗi, amma Edom, Mowab da kuma shugabannin Ammon za su kuɓuta daga hannunsa.
A e komo no hoi ia iloko o ka aina nani, a e hookahuliia na mea he nui; aka, e hoopakeleia keia mau mea mai kona lima aku, o ko Edoma, a me ko Moaba, a me na pookela o na keiki a Amona.
42 Zai fadada mulkinsa har zuwa ƙasashe masu yawa; Masar ma ba za tă tsira ba.
E o aku hoi oia i kona lima maluna o na aina; aole no hoi e pakele ka aina o Aigupita.
43 Zai mallaki dukiyoyi na zinariya, da na azurfa, da dukan abubuwa masu tsada na Masar. Zai kuma ci Libiyawa da Kush da yaƙi.
Oia no ka mea maluna o na waiwai o ke gula, a me ke kala, a maluna o na mea maikai o Aigupita; a o ka poe Libuana, a me ko Aitiopa, aia lakou ma kona kapuwai.
44 Amma labari daga gabas da arewa za su firgita shi, shi kuwa zai ci gaba da yin yaƙi da zafi, yă karkashe mutane da yawa, yă shafe su.
Aka, no kona lono ana i na olelo mai ka hikina mai, a mai ke kukulu akau mai, e pilikia oia; no ia mea, e hele aku la me ka huhu nui e pepehi aku, a e luku loa aku i na mea he nui wale.
45 Zai kafa tentin mulkinsa tsakanin tekunan da suke a kyakkyawan tsauni mai tsarki. Duk da haka zai zo ga ƙarshensa, kuma babu wanda zai taimake shi.
A e kukulu iho oia i ka halelewa o kona halealii iwaena o na kai a me ka mauna nani hoano; aka, e hiki aku no oia i kona hope, aohe mea nana ia e kokua mai.

< Daniyel 11 >