< 1 Tarihi 8 >

1 Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
Benjamim gerou a Belá seu primogênito, Asbel o segundo, Aará o terceiro,
2 Noha na huɗu da Rafa na biyar.
Noá o quarto, e Rafa o quinto.
3 ’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
E os filhos de Belá foram: Adar, Gera, Abiúde,
4 Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
Abisua, Naamã, Aoá,
5 Gera, Shefufan da Huram.
Gera, Sefufá, e Hurão.
6 Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
E estes foram os filhos de Eúde, os quais foram os cabeças das famílias dos moradores em Geba, que foram levados cativos a Manaate:
7 Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
Naamã, Aías, e Gera; este os levou cativos, e gerou a Uzá e a Aiúde.
8 An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
E Saaraim gerou filhos na terra de Moabe, depois que deixou a suas mulheres Husim e Baara.
9 Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
De sua mulher Hodes ele gerou a Jobabe, Zíbia, Messa, Malcã,
10 Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
Jeús, Saquias, e Mirma. Estes foram seus filhos, cabeças de famílias.
11 Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
E de Husim ele gerou a Abitube, e a Elpaal.
12 ’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
E os filhos de Elpaal foram: Héber, Misã, Semede (o qual edificou a Ono e a Lode com suas aldeias),
13 da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
Assim como Berias, e Sema, que foram cabeças das famílias dos moradores de Aijalom, os quais afugentaram aos moradores de Gate.
14 Ahiyo, Shashak, Yeremot
E Aiô, Sasaque, Jeremote,
15 Zebadiya, Arad, Eder,
Zebadias, Arade, Eder;
16 Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
Micael, Ispa, e Joá, foram filhos de Berias.
17 Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
E Zebadias, Mesulão, Hizqui, Héber,
18 Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
Ismerai, Izlias, e Jobabe, foram filhos de Elpaal.
19 Yakim, Zikri, Zabdi,
E Jaquim, Zicri, Zabdi,
20 Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
Elioenai, Ziletai, Eliel,
21 Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
Adaías, Beraías, e Sinrate, foram filhos de Simei.
22 Ishfan, Eber, Eliyel,
E Ispã, Héber, Eliel,
23 Abdon, Zikri, Hanan,
Abdom, Zicri, Hanã,
24 Hananiya, Elam, Antotiya,
Hananias, Elão, Antotias,
25 Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
Ifdeias, e Penuel, foram filhos de Sasaque.
26 Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
E Sanserai, Searias, Atalias;
27 Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
Jaaresias, Elias, e Zicri, foram filhos de Jeroão.
28 Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
Estes foram cabeças de famílias, chefes segundo suas gerações; estes habitaram em Jerusalém.
29 Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
E em Gibeão habitou o pai de Gibeão; e o nome de sua mulher era Maaca;
30 ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
E seu filho primogênito foi Abdom; depois Zur, Quis, Baal, Nadabe,
31 Gedor, Ahiyo, Zeker
Gedor, Aiô, Zequer,
32 da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
E Miclote, que gerou a Simeia. Estes também habitaram perto de irmãos em Jerusalém, vizinhos a eles.
33 Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
E Ner gerou a Quis; Quis gerou a Saul, e Saul gerou a Jônatas, Malquisua, Abinadabe, e a Esbaal.
34 Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
O filho de Jônatas foi Meribe-Baal, e Meribe-Baal gerou a Mica.
35 ’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
Os filhos de Mica foram: Pitom, Meleque, Tareia e Acaz.
36 Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
E Acaz gerou a Jeoada; e Jeoada gerou a Alemete, a Azmavete, e a Zinri; e Zinri gerou a Moza.
37 Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
E Moza gerou a Bineá, cujo filho foi Rafa, cujo filho foi Eleasá, cujo filho foi Azel.
38 Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
Azel teve seis filhos, cujos nomes foram: Azricão, Bocru, Ismael, Searias, Obadias, e Hanã; todos estes foram filhos de Azel.
39 ’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
E os filhos de Eseque, seu irmão, foram: Ulão seu primogênito, Jeús o segundo, e Elifelete o terceiro.
40 ’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.
E os filhos de Ulão foram guerreiros valentes, hábeis flecheiros; e tiveram muitos filhos e netos, cento e cinquenta. Todos estes foram dos filhos de Benjamim.

< 1 Tarihi 8 >