< 1 Tarihi 8 >

1 Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
Und Benjamin zeugte Bela, seinen Erstgeborenen, Aschbel, den zweiten, und Achrach, den dritten,
2 Noha na huɗu da Rafa na biyar.
Nocha, den vierten, und Rapha, den fünften.
3 ’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
Und Bela hatte Söhne: Addar und Gera und Abihud,
4 Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
und Abischua und Naaman und Achoach,
5 Gera, Shefufan da Huram.
und Gera und Schephuphan und Huram. -
6 Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
Und dies sind die Söhne Echuds: (diese waren die Häupter der Väter der Bewohner von Geba; und man führte sie weg nach Manachath,
7 Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
nämlich Naaman und Achija und Gera; dieser führte sie weg) er zeugte Ussa und Achichud. -
8 An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
Und Schacharaim zeugte Söhne im Gefilde Moab, nachdem er Huschim und Baara, seine Weiber, entlassen hatte;
9 Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
und er zeugte von Hodesch, seinem Weibe: Jobab und Zibja und Mescha und Malkam,
10 Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
und Jeuz und Schobja und Mirma. Das waren seine Söhne, Häupter der Väter.
11 Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
Und von Huschim zeugte er Abitub und Elpaal.
12 ’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
Und die Söhne Elpaals: Heber und Mischeam und Schemer; dieser baute Ono, und Lod und seine Tochterstädte.
13 da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
Und Beria und Schema (diese waren die Häupter der Väter der Bewohner von Ajalon; sie verjagten die Bewohner von Gath)
14 Ahiyo, Shashak, Yeremot
und Achjo, Schaschak und Jeremoth,
15 Zebadiya, Arad, Eder,
und Sebadja und Arad und Eder,
16 Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
und Michael und Jischpa und Jocha waren die Söhne Berias.
17 Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
Und Sebadja und Meschullam und Hiski und Heber,
18 Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
und Jischmerai und Jislia und Jobab waren die Söhne Elpaals. -
19 Yakim, Zikri, Zabdi,
Und Jakim und Sichri und Sabdi,
20 Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
und Elienai und Zillethai und Eliel,
21 Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
und Adaja und Beraja und Schimrath waren die Söhne Simeis. -
22 Ishfan, Eber, Eliyel,
Und Jischpan und Heber und Eliel,
23 Abdon, Zikri, Hanan,
und Abdon und Sichri und Hanan,
24 Hananiya, Elam, Antotiya,
und Hananja und Elam und Anthothija,
25 Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
und Jiphdeja und Pnuel waren die Söhne Schaschaks. -
26 Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
Und Schamscherai und Schecharja und Athalja,
27 Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
und Jaareschja und Elia und Sichri waren die Söhne Jerochams.
28 Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
Diese waren Häupter der Väter nach ihren Geschlechtern, Häupter; diese wohnten zu Jerusalem.
29 Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
Und in Gibeon wohnte der Vater Gibeons, und der Name seines Weibes war Maaka.
30 ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
Und sein erstgeborener Sohn war Abdon, und Zur und Kis und Baal und Nadab,
31 Gedor, Ahiyo, Zeker
und Gedor und Achjo und Seker;
32 da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
und Mikloth zeugte Schimea. Und auch diese wohnten ihren Brüdern gegenüber in Jerusalem, bei ihren Brüdern. -
33 Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
Und Ner zeugte Kis; und Kis zeugte Saul; und Saul zeugte Jonathan und Malkischua und Abinadab und Esch-Baal.
34 Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
Und der Sohn Jonathans war Merib-Baal; und Merib-Baal zeugte Micha.
35 ’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
Und die Söhne Michas waren Pithon und Melek und Tharea und Achas.
36 Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
Und Achas zeugte Jehoadda; und Jehoadda zeugte Alemeth und Asmaweth und Simri; und Simri zeugte Moza,
37 Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
und Moza zeugte Binea: dessen Sohn Rapha, dessen Sohn Elasa, dessen Sohn Azel.
38 Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
Und Azel hatte sechs Söhne; und dies sind ihre Namen: Asrikam, Bokru und Ismael und Schearja und Obadja und Hanan. Alle diese waren Söhne Azels.
39 ’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
Und die Söhne Escheks, seines Bruders: Ulam, sein Erstgeborener, Jeghusch, der zweite, und Eliphelet, der dritte.
40 ’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.
Und die Söhne Ulams waren tapfere Kriegsmänner, die den Bogen spannten; und sie hatten viele Söhne und Enkel, hundertfünfzig. Alle diese sind von den Söhnen Benjamins.

< 1 Tarihi 8 >