< 1 Tarihi 4 >

1 Zuriyoyin Yahuda su ne, Ferez, Hezron, Karmi, Hur da Shobal.
Amadodana kaJuda: OPerezi, uHezironi, loKarmi, loHuri, loShobhali.
2 Reyahiya ɗan Shobal shi ne mahaifin Yahat, Yahat shi ne mahaifin Ahumai da Lahad. Waɗannan su ne gidajen Zoratiyawa.
UReyaya indodana kaShobhali wasezala uJahathi; uJahathi wasezala uAhumayi loLahadi. Laba babezinsendo zamaZorathi.
3 Waɗannan su ne’ya’yan Etam. Yezireyel, Ishma da Idbash.’Yar’uwarsu ita ce Hazzelelfoni.
Laba babengabakayise kaEtamu: OJizereyeli loIshma loIdibhashi; lebizo likadadewabo lalinguHazeleliponi.
4 Fenuwel shi ne mahaifin Gedor, kuma Ezer shi ne mahaifin Husha. Waɗannan su ne zuriyar Hur, ɗan farin Efrata da mahaifin Betlehem.
LoPenuweli uyise kaGedori, loEzeri uyise kaHusha. Laba babengamadodana kaHuri, izibulo likaEfratha, uyise kaBhethelehema.
5 Asshur mahaifin Tekowa yana da mata biyu, Hela da Na’ara.
Njalo uAshuri uyise kaThekhowa wayelabafazi ababili, oHela loNahara.
6 Na’ara ta haifi Ahuzzam, Hefer, Temeni da Hawahashtari. Waɗannan su ne zuriyar Na’ara.
UNahara wasemzalela uAhuzama loHeferi loTemeni loHahashitari. Laba babengamadodana kaNahara.
7 ’Ya’yan Hela maza su ne, Zeret, Zohar, Etnan,
Lamadodana kaHela: OZerethi loIzohari loEthinani.
8 da Koz. Koz ne mahaifin Anub da Hazzobeba, shi ne kuma kakan iyalin da suka fito daga zuriyar Aharhel ɗan Harum.
UKhozi wasezala uAnubi loZobeba, lensendo zikaAhariheli indodana kaHarumi.
9 Yabez ya fi’yan’uwansa martaba. Mahaifiyarsa ta sa masa suna Yabez, tana cewa, “Na haife shi da azaba.”
Njalo uJabezi wayelodumo kulabafowabo; unina wasemutha ibizo wathi nguJabezi, esithi: Ngoba ngamzala ngisosizini.
10 Yabez ya yi kuka ga Allah na Isra’ila ya ce, “Ka yi mini albarka ka fadada yankina! Bari hannunka yă kasance tare da ni, yă kuma kiyaye ni daga abin da zai cuce ni, don kada in shiga wahala.” Sai Allah ya ji roƙonsa.
UJabezi wasebiza uNkulunkulu kaIsrayeli esithi: Kungathi ungangibusisa lokungibusisa, uqhelise umngcele wami, lesandla sakho sibe lami, ungivikele ebubini ukuze bungangidabuli! UNkulunkulu wenza kwenzakala lokho akucelayo.
11 Kelub, ɗan’uwan Shuha, shi ne mahaifin Mehir, wanda shi ne mahaifin Eshton.
UKelubi umfowabo kaShuha wasezala uMehiri, onguyise kaEshitoni.
12 Eshton shi ne mahaifin Bet-Rafa, Faseya da Tehinna wanda ya haifi Ir Nahash. Waɗannan su ne mutanen Reka.
UEshitoni wasezala uBeti-Rafa loPhaseya loTehina uyise kaIri-Nahashi. Laba babengabantu bakaReka.
13 ’Ya’yan Kenaz maza su ne, Otniyel da Serahiya.’Ya’yan Otniyel maza su ne, Hatat da Meyonotai.
Lamadodana kaKenazi: O-Othiniyeli loSeraya. Lamadodana kaOthiniyeli: UHathathi.
14 Meyonotai shi ne mahaifin Ofra. Serahiya shi ne mahaifin Yowab, mahaifin Ge-Harashim. An kira shi haka domin mutanensa masu sana’ar hannu ne.
UMeyonothayi wasezala uOfira. USeraya wasezala uJowabi uyise wesigodi seHarashi, ngoba babezingcitshi.
15 ’Ya’yan Kaleb ɗan Yefunne maza su ne, Iru, Ela da Na’am. Ɗan Ela shi ne, Kenaz.
Lamadodana kaKalebi indodana kaJefune: OIru, uEla, loNahamu; lamadodana kaEla, ngitsho uKenazi.
16 ’Ya’yan Yahallelel su ne, Zif, Zifa, Tiriya da Asarel.
Lamadodana kaJehaleleli: OZifi, loZifa, uTiriya, loAsareli.
17 ’Ya’yan Ezra maza su ne, Yeter, Mered, Efer da Yalon. Ɗaya daga cikin matan Mered ta haifi Miriyam, Shammai da Ishba wanda ya haifi Eshtemowa.
Lamadodana kaEzra: OJetheri loMeredi loEferi loJaloni. Wasezala oMiriyamu loShamayi loIshiba uyise kaEshithemowa.
18 (Matarsa mutuniyar Yahuda kuwa ta haifi Yared mahaifin Gedor, Heber mahaifin Soko, da kuma Yekutiyel mahaifin Zanowa.) Waɗannan su ne’ya’yan Bitiya’yar Fir’auna, wadda Mered ya aura.
Umkakhe umJudakazi wasezala uJeredi uyise kaGedori, loHeberi uyise kaSoko, loJekuthiyeli uyise kaZanowa. Lalabo babengamadodana kaBithiya indodakazi kaFaro, uMeredi amthathayo.
19 ’Ya’yan matar Hodiya,’yar’uwar Naham su ne, suka haifi Keyila Bagarme, da Eshtemowa mutumin Ma’aka.
Lamadodana omkaHodiya, udadewabo kaNahama, uyise kaKeyila umGarmi, loEshithemowa umMahakathi.
20 ’Ya’yan Shimon maza su ne, Amnon, Rinna, Ben-Hanan da Tilon. Zuriyar Ishi su ne, Zohet da Ben-Zohet.
Njalo amadodana kaShimoni: OAmnoni, loRina, uBheni-Hanani, loThiloni. Lamadodana kaIshi: OZohethi loBheni-Zohethi.
21 ’Ya’yan Shela ɗan Yahuda maza su ne, Er mahaifin Leka, La’ada mahaifin Maresha da kuma gidajen masu aikin lilin a Bet-Ashbeya,
Amadodana kaShela indodana kaJuda: OEri uyise kaLeka, loLahada uyise kaMaresha, lensendo zendlu yabenzi belembu elicolekileyo bendlu kaAshibeya,
22 da Yokim, mutanen Kozeba, da Yowash da Saraf wanda ya yi mulkin Mowab da kuma Yashubi Lehem (Waɗannan rubutattun tarihi ne na tun dā.)
loJokimi, lamadoda akoKhozeba, loJowashi, loSarafi ababebusa amaMowabi, loJashubi-Lehema. Lalezizindaba zindala.
23 Su ne maginan tukwane waɗanda suka zauna a Netayim da Gedera; sun zauna a can suka kuma yi wa sarki aiki.
Labo babengababumbi, labakhileyo ezilimeni lezintangweni; bahlala lapho lenkosi emsebenzini wayo.
24 Zuriyar Simeyon su ne, Nemuwel, Yamin, Yarib, Zera da Shawulu;
Amadodana kaSimeyoni: ONemuweli, loJamini, loJaribi, uZera, uShawuli,
25 Shawulu ya haifi Shallum, Shallum ya haifi Mibsam. Mibsam ya haifi Mishma.
uShaluma indodana yakhe, uMibhisamu indodana yakhe, uMishima indodana yakhe.
26 Zuriyar Mishma su ne, Hammuwel ɗansa, wanda ya haifi Zakkur, shi Zakkur kuma ya haifi Shimeyi.
Lamadodana kaMishima: UHamuweli indodana yakhe, uZakuri indodana yakhe, uShimeyi indodana yakhe.
27 Shimeyi yana da’ya’ya maza goma sha shida da’ya’ya mata shida, amma’yan’uwansa ba su da’ya’ya da yawa; saboda haka gidansu gaba ɗaya ba tă zama mai mutane da yawa kamar mutanen Yahuda ba.
Njalo uShimeyi wayelamadodana alitshumi lesithupha lamadodakazi ayisithupha; kodwa abafowabo babengelabantwana abanengi, losendo lonke lwabo kalwandanga njengabantwana bakoJuda.
28 Sun zauna a Beyersheba, Molada, Hazar Shuwal,
Basebehlala eBherishebha leMolada leHazari-Shuwali
29 Bilha, Ezem, Tolad
leBiliha leEzema leToladi
30 Betuwel, Horma, Ziklag,
leBethuweli leHorma leZikilagi
31 Bet-Markabot, Hazar-Susim, Bet-Biri da Sha’arayim. Waɗannan su ne garuruwansu har lokacin mulkin Dawuda.
leBeti-Marikabothi leHazari-Susimi leBeti-Biri leShaharayimi. Le yayiyimizi yabo kwaze kwaba sekubuseni kukaDavida.
32 Ƙauyukan da suke kewayensu su ne Etam, Ayin, Rimmon, Token da Ashan, garuruwa biyar;
Lemizana yabo: IEtamu, leAyini, iRimoni, leTokeni, leAshani, imizi emihlanu,
33 da kuma dukan ƙauyuka kewaye da waɗannan garuruwa har zuwa Ba’al. Waɗannan ne wuraren zamansu. Suka kuma ajiye tarihin zuriya.
layo yonke imizana yayo, eyayiyizingelezele leyomizi, kuze kube seBahali. Lezi zindawo zabo zokuhlala, njalo baba lombhalo wosendo lwabo.
34 Zuriyar Simeyon ta ƙunshi Meshobab, da Yamlek, da Yosha ɗan Amaziya.
LoMeshobabi loJamileki loJosha indodana kaAmaziya,
35 Akwai Yowel, da Yehu ɗan Yoshibiya. Yoshibiya ɗan Seraya ne. Serahiya kuma ɗan Asiyel ne.
loJoweli loJehu indodana kaJoshibhiya indodana kaSeraya indodana kaAsiyeli,
36 Akwai Eliyohenai da Ya’akoba, da Yeshohahiya, da Asahiya, da Adiyel, da Yesimiyel, da Benahiya.
loEliyohenayi loJahakoba loJeshohaya loAsaya loAdiyeli loJesimiyeli loBhenaya,
37 Akwai Ziza ɗan Shifi. Shifi ɗan Allon ne. Allon ɗan Yedahiya ne. Yedahiya ɗan Shimri ne. Shimri kuma ɗan Shemahiya ne.
loZiza indodana kaShifi indodana kaAloni indodana kaJedaya indodana kaShimiri indodana kaShemaya.
38 Mutanen da aka jera sunayensu a bisa, shugabannin gidajensu ne. Iyalansu sun ƙaru sosai,
Laba abaqanjwe ngamabizo babeyizikhulu ensendweni zabo, lezindlu zaboyise zanda kakhulu ngobunengi.
39 suka tafi bayan garin Gedor wajajen gabashin kwari suna neman makiyaya domin garkunansu.
Basebesiya ekungeneni kweGedori, baya ngempumalanga kwesihotsha, ukudingela imihlambi yabo idlelo.
40 Suka sami makiyaya mai ciyawa mai kyau, ƙasar kuma tana da fāɗi, da salama, kuma zaman lafiya. A dā waɗansu mutanen Ham sun zauna a can.
Bafica idlelo elivundileyo lelihle, lommango obanzi emaceleni, lolokuzola, lolokuthula; ngoba abakoHamu babehlala khona endulo.
41 Mutanen da aka jera sunayensu sun zo ne a zamanin Hezekiya sarkin Yahuda. Suka yaƙi mutanen Ham a wuraren zamansu, haka kuma suka yi da Meyunawa da suke can, suka hallaka su ƙaƙaf, yadda yake har yă zuwa yau. Sa’an nan suka zauna a wurin, gama akwai makiyaya domin garkunansu.
Lalabo ababebhalwe ngamabizo bafika ensukwini zikaHezekhiya inkosi yakoJuda, batshaya amathente lendawo zokuhlala ezazitholakala khona, babatshabalalisa kuze kube lamuhla; bahlala endaweni zabo, ngoba kwakukhona lapho idlelo lezimvu zabo.
42 Mutum ɗari biyar na waɗannan mutane Simeyon, waɗanda Felatiya, Neyariya, Refahiya da Uzziyel,’ya’yan Ishi maza suka jagorance, sun mamaye ƙasar tudu ta Seyir.
Kwasekuphuma kubo, ebantwaneni bakoSimeyoni, amadoda angamakhulu amahlanu, aya entabeni yeSeyiri. LoPelatiya loNeyariya loRefaya loUziyeli amadodana kaIshi babezinhloko zabo.
43 Suka karkashe raguwar Amalekawan da suka tsere, suka kuma zauna a can har yă zuwa yau.
Basebetshaya insali yabaphephayo bamaAmaleki, bahlala khona kuze kube lamuhla.

< 1 Tarihi 4 >