< Anden Krønikebog 27 >

1 Jotam var fem og tyve År gammel, da han blev Konge, og han herskede seksten År i Jerusalem. Hans Moder hed Jerusja og var Datter af Zadok.
Yotam yana da shekara ashirin da biyar sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara goma sha shida. Sunan mahaifiyarsa Yerusha,’yar Zadok.
2 Han gjorde, hvad der var ret i HERRENs Øjne, ganske som hans Fader Uzzija havde gjort, men han gik ikke ind i HERRENs Helligdom. Men Folket gjorde fremdeles, hvad fordærveligt var.
Ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, kamar yadda mahaifinsa Uzziya ya yi, sai dai bai kutsa cikin haikalin Ubangiji kamar mahaifinsa ba. Mutane kuwa, suka ci gaba da aikata ayyukan lalaci.
3 Det var ham, der opførte Øvreporten i HERRENs Hus, og desuden byggede han meget på Ofels Mur.
Yotam ya sāke ginin Ƙofar Bisa na haikalin Ubangiji, ya kuma yi aiki sosai a katanga a tudun Ofel.
4 Han opførte Byer i Judas Bjerge og Borge og Tårne i Skovene.
Ya gina garuruwa a tuddan Yahuda, ya giggina katanga da gine-gine masu tsawo a wuraren da suke a kurmi.
5 Han førte Krig med Ammoniternes Konge og overvandt dem, så Ammoniterne det År måtte svare ham 100 Talenter Sølv, 10.000 Kor Hvede og 10.000 Kor Byg i Skat; og lige så meget svarede Ammoniterne ham det andet og tredje År.
Yotam ya yi yaƙi da sarkin Ammonawa ya kuma ci su. A wannan shekara Ammonawa suka biya shi haraji talenti ɗari na azurfa, garwan alkama dubu goma da kuma garwa dubu goma na sha’ir. Ammonawa suka kawo masa wannan kuma a shekara ta biyu da ta uku.
6 Således blev Jotam stærk, fordi han vandrede troligt for HERREN sin Guds Åsyn.
Yotam ya ƙaru a iko saboda ya daidaita al’amuransa a gaban Ubangiji Allahnsa.
7 Hvad der ellers er at fortælle om Jotam, alle hans Krige og Foretagender, står jo optegnet i Bogen om Israels og Judas Konger.
Sauran ayyuka a mulkin Yotam, haɗe da dukan yaƙe-yaƙensa da waɗansu abubuwan da ya yi, suna a rubuce a littafin sarakunan Isra’ila da na Yahuda.
8 Han var fem og tyve År gammel, da han blev Konge, og han herskede seksten År i Jerusalem.
Yana da shekara ashirin da biyar sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara goma sha shida.
9 Så lagde Jotam sig til Hvile hos sine Fædre, og man jordede ham i Davidsbyen; oghans Søn Akazblev Konge i hans Sted.
Yotam ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Birnin Dawuda. Sai Ahaz ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.

< Anden Krønikebog 27 >