< Første Krønikebog 26 >

1 Dørvogternes Skifter var følgende: af Koraiterne Mesjelemja, en Søn af Kore af Abi'asafs Sønner.
Ɓangarorin Matsaran Ƙofofi su ne, Daga Korayawa, Meshelemiya ɗan Kore, ɗaya daga cikin’ya’yan Asaf maza.
2 Mesjelemja havde Sønner: Zekarja den førstefødte, Jediael den anden, Zebadja den tredje, Jatniel den fjerde,
Meshelemiya yana da’ya’ya maza. Zakariya ɗan fari, Yediyayel na biyu, Zebadiya na uku, Yatniyel na huɗu,
3 Elam den femte, Johanan den sjette og Eljoenaj den syvende.
Elam na biyar, Yehohanan na shida da Eliyehoyenai na bakwai.
4 Obed-Edom havde Sønner: Sjemaja den førstefødte, Jozabad den anden, Joa den tredje, Sakar den fjerde, Netan'el den femte,
Obed-Edom shi ma yana da’ya’ya maza. Shemahiya ɗan fari, Yehozabad na biyu, Yowa na uku, Sakar na huɗu Netanel na biyar,
5 Ammiel den sjette, Issakar den syvende og Pe'ulletaj den ottende; thi Gud havde velsignet ham.
Ammiyel na shida, Issakar na bakwai da Feyuletai na takwas. (Gama Allah ya albarkace Obed-Edom.)
6 Hans Søn Sjemaja fødtes Sønner, som var Herskere i deres Fædrenehus, da de var dygtige Folk.
Ɗan Obed-Edom, wato, Shemahiya shi ma yana da’ya’ya maza, waɗanda suke shugabanni a cikin iyalin mahaifinsu, gama su jarumawa ne ƙwarai.
7 Sjemajas Sønner var: Otni, Refael, Obed, Elzabad og hans Brødre, dygtige Folk, Elihu og Semakja;
’Ya’yan Shemahiya maza su ne, Otni, Rafayel, Obed da Elzabad; danginsa Elihu da Shemahiya su ma jarumawa ne.
8 alle disse hørte tillige med deres Sønner og Brødre til Obed-Edoms Sønner, dygtige Folk med Evner til Tjenesten, i alt to og tresindstyve Efterkommere af Obed-Edom.
Ɗaukan waɗannan zuriyar Obed-Edom ne; su da’ya’yansu maza da danginsu, jarumawa ne masu ƙarfin yin aiki. Zuriyar Obed-Edom, mutum 62 ne duka.
9 Mesjelemja havde Sønner og Brødre, dygtige Folk, atten.
Meshelemiya yana da’ya’ya maza da kuma’yan’uwa, waɗanda jarumawa ne, su 18 ne duka.
10 Hosa at Meraris Sønner havde Sønner: Sjimri, som var Overhoved — thi skønt han ikke var den førstefødte, gjorde hans Fader ham til Overhoved —
Hosa dangin Merari yana da’ya’ya maza. Shimri na fari (ko da yake ba shi ne ɗan fari ba, mahaifinsa ya sa shi na fari),
11 Hilkija den anden, Tebalja den tredje og Zekarja den fjerde. Hosas Sønner og Brødre var i alt tretten.
Hilkiya ne na biyu, Tabaliya ne na uku sai kuma Zakariya na huɗu.’Ya’ya da dangin Hosa su 13 ne duka.
12 Disse Dørvogternes Skifter, deres Overhoveder sammen med deres Brødre, blev Vagttjenesten overdraget, og saaledes gjorde de Tjeneste i HERRENS Hus;
Waɗannan ɓangarori na matsaran ƙofofi, ta wurin manyansu, suna da ayyukan yin hidima a haikalin Ubangiji, kamar yadda danginsu suke da shi.
13 og om hver enkelt Port kastede de Lod mellem smaa som store, efter deres Fædrenehuse.
Aka jefa ƙuri’u don kowace ƙofa bisa ga iyalansu, ƙarami da babba.
14 Loddet for Østporten ramte Sjelemja. Ogsaa for hans Søn Zekarja, en klog Raadgiver, kastede man Lod, og Loddet traf Nordporten.
Ƙuri’a don Ƙofar Gabas ta fāɗo a kan Shelemiya. Sai aka jefa ƙuri’u don ɗansa Zakariya, mai ba da shawara mai ma’ana, sai ƙuri’a ta ƙofar arewa ta fāɗo a kansa.
15 For Obed-Edom traf det Sydporten og for hans Sønner Forraadskamrene.
Ƙuri’a don Ƙofar Kudu ta fāɗo a kan Obed-Edom, ƙuri’a don ɗakin ajiya kuwa ta fāɗo a kan’ya’yansa maza.
16 Og for Hosa traf Loddet Vestporten tillige med Sjalleketporten ved Vejen, der fører opad, den ene Vagtpost ved den anden.
Ƙuri’u don Ƙofar Yamma da kuma Ƙofar Shalleket a hanyar bisa suka fāɗo a kan Shuffim da Hosa. Aikin tsaro bisa ga mai tsaro.
17 Mod Øst var der seks Leviter, mod Nord daglig fire, mod Syd daglig tre, ved hvert af Forraadskamrene to,
Akwai Lawiyawa shida da suke tsaron ƙofar gabas, huɗu a ƙofar kudu, huɗu kuma a ƙofar arewa, biyu-biyu suke tsaron ɗakunan ajiya.
18 ved Parbar mod Vest var der fire ved Vejen, to ved Parbar.
Game da filin waje ta yamma kuwa, akwai masu tsaro huɗu a hanya da kuma biyu a filin kansa.
19 Det var Dørvogternes Skifter af Koraiternes og Meraris Efterkommere.
Waɗannan su ne ɓangarori na matsaran ƙofofi waɗanda suke zuriyar Kora da Merari.
20 Deres Brødre Leviterne, som havde Tilsyn med Guds Hus's Skatkamre og Skatkamrene til Helliggaverne:
’Yan’uwansu Lawiyawa kuwa su ne suke lura da ma’ajin gidan Allah da kuma baitulmali don kayayyakin da aka keɓe.
21 Ladans Sønner, Gersoniternes Efterkommere gennem Ladan, Overhovederne for Gersoniten Ladans Fædrenehuse: Jehieliterne.
Ladan ɗan Gershon ne, kuma kaka ga iyalai masu yawa, har ma da iyalin ɗansa Yehiyeli,
22 Jehieliternes Sønner Zetam og hans Broder Joel havde Tilsynet med HERRENS Hus's Skatte.
’ya’yan Yehiyeli maza su ne, Zetam da ɗan’uwansa Yowel. Su ne suke kula da ma’ajin haikalin Ubangiji.
23 Af Amramiterne, Jizhariterne, Hebroniterne og Uzzieliterne
Daga zuriyar Amram, Izhar, mutanen Hebron da kuma Uzziyel, su ma aka ba su aiki.
24 var Sjubael, en Søn af Moses's Søn Gersom, Overopsynsmand over Skattene.
Shebuwel ɗan Gershom, daga zuriyar Musa, shi ne babban jami’i mai lura da baitulmali.
25 Hans fra Eliezer nedstammende Brødre: Hans Søn Rehabja, hans Søn Jesja'ja, hans Søn Joram, hans Søn Zikri, hans Søn Sjelomit.
Danginsa na wajen Eliyezer su ne, Rehabiya, Yeshahiya, Yoram, Zikri da Shelomit.
26 Denne Sjelomit og hans Brødre havde Tilsynet med de Skatte af Helliggaver, som Kong David, Fædrenehusenes Overhoveder, Tusind- og Hundredførerne og Hærførerne havde helliget —
Shelomit da danginsa su ne suke lura da dukan baitulmali don kayayyakin da Sarki Dawuda ya keɓe, ta wajen kawunan iyalai waɗanda suke shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, da kuma wajen sauran shugabannin mayaƙa.
27 de havde helliget dem af Krigsbyttet til Hjælp ved Bygningen at HERRENS Hus —
Sun keɓe waɗansu ganimar da aka kwaso a yaƙi don gyaran haikalin Ubangiji.
28 og med alt, hvad Seeren Samuel, Saul, Kisj's Søn, Abner, Ners Søn, og Joab, Zerujas Søn, havde helliget; alt, hvad der var helliget, var betroet Sjelomit og hans Brødre.
Shelomit da’yan’uwansa suka lura da dukan abubuwan da annabi Sama’ila da Shawulu ɗan Kish, da Abner ɗan Ner, da Yowab ɗan Zeruhiya suka keɓe.
29 Af Jizhariterne udtoges Konanja og hans Sønner til Arbejdet ude i Israel som Fogeder og Dommere.
Daga mutanen Izhar, Kenaniya da’ya’yansa maza su aka sa a ayyukan da ba na haikali ba, su suka zama manya da kuma alƙalai a bisa Isra’ila.
30 Af Hebroniterne var Hasjabja og hans Brødre, 1700 dygtige Folk, sat til at varetage alt, hvad der vedrørte HERRENS Tjeneste og Kongens Tjeneste i Israel vesten for Jordan.
Daga zuriyar Hebron, Hashabiya da danginsa, su jarumawa dubu ɗaya da ɗari bakwai ne, su suke lura da Isra’ila yamma da Urdun don dukan aikin Ubangiji da kuma hidimar sarki.
31 Til Hebroniterne hørte Jerija, Overhovedet for Hebroniterne, efter deres Nedstamning, efter Fædrenehusene — i Davids fyrretyvende Regeringsaar blev der iværksat en Undersøgelse angaaende dem, og der fandtes dygtige Folk iblandt dem i Ja'zer i Gilead —
Game da zuriyar Hebron kuwa, Yeriya ne babba bisa ga tarihin zuriyar iyalansu. A shekara ta arba’in ta sarautar Dawuda, sai aka yi binciken tarihi, aka tarar jarumawa cikin zuriyar Hebron suna zama a Yazer cikin Gileyad ne.
32 og hans Brødre, 2700 dygtige Folk, Overhoveder for Fædrenehusene; dem satte Kong David over Rubeniterne, Gaditerne og Manasses halve Stamme til at varetage alle Sager, som vedrørte Gud og Kongen.
Yeriya yana da’yan’uwa guda dubu biyu da ɗari bakwai, jarumawa da kuma kawunan iyalai, sai Sarki Dawuda ya sa su lura da mutanen Ruben, Gad da rabin kabilar Manasse game da kome da ya shafi Allah da kuma al’amuran sarki.

< Første Krønikebog 26 >