< Caeltueih 18 >

1 Te phoeiah Athen lamloh nong tih tih Kawrin la pawk.
Bayan haka, Bulus ya bar Atens ya tafi Korint.
2 Te vaengah Pontus namtu, Judah hlang, a ming ah Aquila te a hmuh. Rom lamkah Judah rhoek te boeih nong sak ham Klaudius loh a uen dongah a yuu Priscilla neh Italy lamkah ha pai paek rhoi tih amih rhoi te a paan.
A can ya sadu da wani mutumin Yahuda mai suna Akwila, ɗan garin Fontus, wanda ya je can ba da daɗewa ba daga Italiya tare da matarsa Firiskila, gama Kalaudiyus ya umarci dukan Yahudawa su bar Roma. Sai Bulus ya tafi yă gan su,
3 Tedae amih neh a thuivai la a om dongah amih taengah rhaeh tih a saii. Te dongah bungkhutnah daphuikung la om uh.
da yake shi ma mai ɗinkin tenti ne kamar su, sai ya zauna ya yi aiki tare da su.
4 Sabbath takuem tunim ah a thuingong tih Judah rhoek khaw, Greek rhoek khaw a hloih.
Kowace Asabbaci kuwa yakan yi muhawwara a majami’a, yana ƙoƙari yă rinjayi Yahudawa da Hellenawa.
5 Silas khaw, Timothy khaw Makedonia lamkah ha suntlak vaengah Jesuh tah Khrih ni tila Judah rhoek taengah laipai puei ham Paul loh ol a boep sak.
Sa’ad da Sila da Timoti suka iso daga Makidoniya, sai Bulus ya ba da kansa ga yin wa’azi kaɗai, yana tabbatar wa Yahudawa cewa Yesu shi ne Kiristi.
6 Tedae amih te a pakai tih a soehsal uh phoeiah himbai a khong uh. Amih te, “Na thii loh nangmih lu dongah tla saeh. Kai tah ka caih, tahae lamkah tah namtom taengah ka cet pawn ni,” a ti nah.
Amma sa’ad da Yahudawa suka yi hamayya da Bulus suka kuma shiga zaginsa, sai ya karkaɗe tufafinsa a cikin rashin yarda, ya ce musu, “Alhakinku yana a kanku! Ba ni da wani laifi. Daga yanzu zan tafi wajen Al’ummai.”
7 Te dongah te lamloh thoeih tih Pathen aka bawk hlang pakhat, a ming ah Titu Justus im ah kun. Anih im tah tunim neh rhi uh tih om.
Sai Bulus ya bar majami’ar ya kuma tafi ƙofar da take kusa da gidan Titus Yustus, mai yi wa Allah sujada.
8 Te vaengah tamtaeng Krispu neh a imkhui pum loh Boeipa a tangnah. Kawrin kah rhoek long khaw a yaak uh vaengah muep a tangnah uh tih a nuem uh.
Kirisbus, shugaban majami’a, da dukan iyalinsa suka gaskata Ubangiji; Korintiyawa masu yawa kuwa da suka ji shi suka gaskata, aka kuwa yi musu baftisma.
9 Te vaengah Paul te khoyin ah boeipa loh mangthui tih, “Rhih boeh, thui ngawn lamtah paa boeh.
Wata rana da dad dare, Ubangiji ya yi magana da Bulus a cikin wahayi ya ce, “Kada ka ji tsoro; ka ci gaba da yin magana, kada ka yi shiru.
10 Nang taengah ka om dongah nang aka nan tih nang aka hnaep ham khaw om mahpawh. He kho khuiah ka pilnam loh muep om pueng,” a ti nah.
Gama ina tare da kai, ba kuma wanda zai fāɗa maka ya cuce ka, domin ina da mutane da yawa a wannan birni.”
11 Te dongah kum khat neh hla rhuk duem tih amih taengah Pathen kah olka te a thuituen.
Saboda haka Bulus ya zauna a nan har shekara ɗaya da rabi, yana koya musu maganar Allah.
12 Tedae Akhaia kah khoboei la Gallio a om vaengah Paul te Judah rhoek loh tun a pai thil uh tih laitloek ngolkhoel hmaila a khuen uh.
Yayinda Galliyo yake muƙaddas Akayya, Yahudawa suka haɗa kai suka tasar wa Bulus, suka kuwa kawo shi cikin kotu.
13 Te vaengah “Olkhueng te a kingkalh tih Pathen bawk ham anih loh hlang a yoek,” a ti uh.
Suka yi zarge cewa, “Wannan mutum yana rarrashin mutane su yi wa Allah sujada a hanyoyin da suka saɓa wa doka.”
14 Paul khaw a ka ong ham a cai vaengah Judah rhoek te Gallio loh, “Boethae khat khat neh dumlai a thae la a om atah, Judah rhoek aw, ol vanbangla nangmih loh yaknaem uh saw.
A daidai sa’ad da Bulus yana shirin yin magana, sai Galliyo ya ce wa Yahudawan, “Da a ce ku Yahudawa kuna gunaguni game da munafunci, ko kuma wani babban laifi, da sai in iya sauraronku.
15 Tedae na ol khaw, na ming khaw, olkhueng khaw dawtnah a om atah na sawt uh mako. Te soah laitloekkung la om ham ka ngaih pawh,” a ti nah.
Amma da yake ya shafi gardama ce game da kalmomi da sunaye da kuma dokarku, sai ku ji da ita da kanku. Ni ba zan zama mai shari’a kan irin waɗannan abubuwa ba.”
16 Te dongah amih te ngolkhoel taeng lamloh a haek.
Saboda haka ya kore su.
17 Hlang boeih loh tamtaeng Sosthene te a tuuk uh tih ngolkhoel hmaiah a boh uh. Tedae Glallio tah tekah te a ngaihuet pawh.
Sai duk suka juya kan Sostenes shugaban majami’a suka yi masa dūka a gaban kotun. Amma Galliyo ko yă kula.
18 Paul khaw manuca rhoek taengah khohnin a sen om pueng tih a hlah uh phoeiah Syria la kat. Te vaengah anih te Priscilla neh Aquila loh a puei rhoi. Kenkhrea ah a lu a vok tih paipi a saii.
Bulus kuwa ya ci gaba da zama a Korint na’yan kwanaki. Sa’an nan ya bar’yan’uwa ya shiga jirgin ruwa zuwa Suriya tare da Firiskila da Akwila. Kafin ya tashi, ya aske kansa a Kenkireya saboda alkawarin da ya yi.
19 Ephisa a pha vaengah amih te a caehtak. Tunim la kun tih Judah rhoek te a oelh.
Suka isa Afisa, inda Bulus ya bar Firiskila da Akwila. Shi kansa ya shiga majami’a ya kuma yi muhawwara da Yahudawa.
20 Khohnin a sen om puei ham a hloep uh dae ngaih pawh.
Sa’ad da suka roƙe shi ya ƙara’yan kwanaki da su, bai yarda ba.
21 Tedae a hlah uh thae vaengah, “Pathen loh a ngaih atah nangmih taengla koep ka bal bitni,” a ti nah tih Ephisa lamkah nong.
Amma da yake barin wurin, ya yi alkawari cewa, “Zan dawo in Allah ya yarda.” Sa’an nan ya tashi daga Afisa a jirgin ruwa.
22 A suntlak vaengah Kaiserea la yoeng tih hlangboel te kut a tuuk. Te phoeiah Antiok la pawk.
Sa’ad da ya sauka a Kaisariya, sai ya haura ya gai da ikkilisiya sa’an nan ya gangara zuwa Antiyok.
23 Te vaengah a tue bet a loh tih aka yuel te Galatia kho neh Phrygia te patoeng a hil tih hnukbang rhoek te boeih a thoh.
Bayan ya yi’yan kwanaki a Antiyok, Bulus ya tashi daga can ya zaga ko’ina a yankin Galatiya da Firjiya, yana ƙarfafa dukan almajirai.
24 Te vaengah Judah hlang pakhat, a ming ah Apollos, Alexandria namtu te om. Anih tah hlang calthai la om tih Ephisa a pha vaengah cacim dongah aka thai la om.
Ana cikin haka sai wani mutumin Yahuda mai suna Afollos, ɗan ƙasar Alekzandariya, ya zo Afisa. Shi masani ne, yana da cikakken sani na Nassosi.
25 Boeipa kah longpuei te a thuituen tangtae coeng dongah, mueihla thahlue neh a thui tih Jesuh kawng te khaeh khaeh a thuituen. Tedae Johan kah baptisma ni dawk a ming.
An horar da shi a hanyar Ubangiji, ya kuma himma ƙwarai a magana, ya kuma yi koyarwa game da Yesu, daidai, ko da yake baftismar Yohanna ce kaɗai ya sani.
26 Anih long khaw a tong tih tunim ah sayalh la a thui. A yaak uh vaengah anih te Priscilla neh Aquila loh a khuen tih Pathen kah a longpuei te tuektuek a saep sak.
Sai ya fara magana gabagadi a majami’a. Sa’ad da Firiskila da Akwila suka ji shi, sai suka gayyace shi gidansu suka ƙara bayyana masa hanyar Allah sosai.
27 Te vaengah Akhaia la cet tih manuca rhoek tanolh ham te a hue dongah anih aka doe ham hnukbang rhoek taengah caa a daek pah. A pha vaengah aka tangnah roek te lungvatnah neh muep a talong.
Sa’ad da Afollos ya so ya tafi Akayya, sai’yan’uwa suka ƙarfafa shi suka kuma rubuta wa almajiran da suke can da su marabce shi. Da isowarsa, ya zama da taimako ƙwarai ga waɗanda ta wurin alheri suka gaskata.
28 Judah rhoek te rhaprhap a voek tih Jesuh tah Khrih ni tila cacim lamloh langya la a tueng sak.
Gama da ƙwazo ya ƙaryata Yahudawa a muhawwara a fili, yana tabbatar daga Nassosi cewa Yesu shi ne Kiristi.

< Caeltueih 18 >