< Matthai 18 >

1 Te vaeng tue ah hnukbang rhoek loh Jesuh te a paan uh tih, “Vaan ram ah ulae tanglue la aka om,” a ti na uh.
A lokacin nan sai almajirai suka zo wurin Yesu suka yi tambaya suka ce, “Wane ne mafi girma a mulkin sama?”
2 Te dongah camoe pakhat te a khue tih amih lakli ah a pai sak.
Sai ya kira ƙaramin yaro ya sa shi yă tsaya a tsakiyarsu.
3 Te phoeiah, “Nangmih taengah rhep kan thui, camoe rhoek bangla na mael uh tih na om uh pawt atah vaan ram khuila na kun uh tlaih mahpawh.
Sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, in ba kun canja kuka zama kamar ƙananan yara ba, labudda, ba za ku shiga mulkin sama ba.
4 Te dongah hekah camoe bangla amah tlarhoel hlang te tah vaan ram ah tanglue la om.
Saboda haka, duk wanda ya ƙasƙantar da kansa kamar wannan yaro, shi ne mafi girma a mulkin sama.
5 Te phoeiah kai kah ming neh hebang camoe pakhat aka doe te tah kai ni n'doe.
Duk kuma wanda ya karɓi ƙaramin yaro kamar wannan a cikin sunana ya karɓe ni ne.
6 U long khaw kai aka tangnah camoe rhoek he pakhat khaw a khah atah, a rhawn ah laak phaklung a hoei tih tuili dung ah a buek te anih ham rhoei ngai.
“Amma duk wanda ya sa ɗaya daga cikin ƙananan nan da suka gaskata da ni ya yi zunubi, zai fiye masa a rataya babban dutsen niƙa a wuyarsa, a kuma nutsar da shi a zurfin teku.
7 Anunae thangkui kongah diklai aih he. Thangkui te a om ham a kueknah om. Tedae anunae anih lamloh thangkui aka tung hlang aih te.
Kaiton duniya saboda abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi! Dole irin waɗannan abubuwa su zo, sai dai kaiton mutumin da ya zama sanadin kawo su!
8 Te phoeiah na kut neh na kho loh nang n'khah atah te te tloek lamtah namah lamloh voei. Kut panit kho panit om tih dungyan hmai khuila m'voeih lakah a ngun a khaem la hingnah khuiah kun te nang ham hnothen la om. (aiōnios g166)
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
9 Te phoeiah na mik loh nang n'khah atah te te koeih lamtah namah lamloh voei. Mik vang neh hingnah khuila kun te nang ham hnothen la om. Mik panit om tih hell hmai khuila voeih lakah tah. (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
10 He camoe rhoek khuikah pakhat khaw na hnaep uh pawt ham ngaithuen uh. Nangmih ham kan thui, vaan ah amih kah puencawn rhoek loh vaan kah a pa maelhmai te a hmuh uh taitu lah ko.
“Ku lura, kada ku rena ɗaya daga cikin waɗannan ƙanana. Gama ina faɗa muku mala’ikunsu a sama kullum suna duban fuskar Ubana da yake cikin sama.
11 Hlang capa tah aka hma rhoek khang ham ni ha pawk.
12 Nangmih tah metlam na poek? Hlang pakhat te tu yakhat om coeng dae te khuikah pakhat loh poengdoe koinih sawmko pako te tlang ah a hlah vetih aka poeng te toem hamla cet mahpawt nim?
“Me kuka gani? In wani yana da tumaki ɗari, sai ɗaya daga cikinsu ta ɓace, ba sai yă bar tasa’in da taran a kan tuddai yă je neman guda ɗayan da ta ɓace ba?
13 Te vaengah a hmuh hamla om coeng koinih ta, nangmih taengah rhep kan thui, aka poeng mueh sawmko pako lakah aka hma soah omngaih ngai.
In kuwa ya same ta, ina gaya muku gaskiya, zai yi murna saboda ɗayan fiye da tasa’in da taran da ba su ɓace ba.
14 Te dongah vaan kah na Pa hmaiah tah camoe rhoek pakhat khaw poci ham te a ngaih moenih.
Haka ma Ubanku da yake cikin sama ba ya so ko ɗaya daga cikin ƙananan nan yă ɓace.
15 “Na manuca loh nang taengah a tholh atah cet lamtah namah neh anih laklo bueng ah mah anih te toeltham. Nang ol a yaak atah na manuca te na na coeng.
“In ɗan’uwanka ya yi maka laifi, ka je ka nuna masa laifinsa, tsakaninku biyu kaɗai. In ya saurare ka, ka maido da ɗan’uwanka ke nan.
16 Tedae a hnatun pawt atah pakhat khaw panit khaw namah taengah khuen. Te daengah ni laipai rhoek panit pathum kah a ka loh olka te boeih a pai puei eh.
Amma in bai saurare ka ba, ka je tare da mutum ɗaya ko biyu, domin ‘a tabbatar da kowace magana a bakin shaidu biyu ko uku.’
17 Tedae amih loh a altha atah hlangboel taengah thui. Te vaengah Hlangboel kah ol pataeng a altha atah nangmih taengah namtom neh mangmucoi bangla om sak.
In kuwa ya ƙi yă saurare su, sai ka gaya wa ikkilisiya; in kuma ya ƙi yă saurari ikkilisiya ma, ka yi da shi kamar marar sanin Allah ko mai karɓar haraji.
18 Nangmih taengah rhep ka thui, diklai hmanah na pin uh te tah vaan ah a pin ni. Tedae diklai ah na hlam uh te tah vaan ah a hlam ni.
“Gaskiya nake gaya muku, duk abin da kuka daure a duniya, za a daure a sama, duk kuma abin da kuka kunce a duniya, za a kunce shi a sama.
19 Te phoeiah nangmih taengah rhep kan thui, panit loh na kotluep tih diklai hmanah hno boeih te bih uh koinih, amih ham te vaan kah a pa loh a saii pah ni.
“Har wa yau, ina gaya muku cewa in mutum biyu a cikinku a duniya suka yarda su roƙi wani abu, Ubana da yake cikin sama zai yi muku.
20 Panit pathum aka om te khaw kai ming neh a hum uh atah amih lakli ah pahoi ka om coeng,” a ti nah.
Gama inda mutum biyu ko uku suka taru cikin sunana, a can ma ina tare da su.”
21 Te vaengah amah te Peter loh a paan tih, “Boeipa, ka manuca loh kai soah a tholh vaengah ka hlah vawptawp a ya? voei rhih due a?” a ti nah.
Sai Bitrus ya zo wurin Yesu ya yi masa tambaya ya ce, “Ubangiji, sau nawa zan yafe wa ɗan’uwana sa’ad da ya yi mini zunubi? Har sau bakwai?”
22 Jesuh loh, “Nang taengah voei rhih due pawt tih, sawmrhih parhih due ni ka ti.
Yesu amsa ya ce, “Ina gaya maka, ba sau bakwai ba, amma sau saba’in da bakwai.
23 Te dongah vaan ram tah a sal rhoek taengah bitat soepsoei ham aka ngaih hlang manghai neh vai uh.
“Saboda haka, mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya so yă yi ƙididdigar dukiyarsa da take a hannun bayinsa.
24 Soepsoei ham a tong vaengah talen thawngrha dongkah laikung pakhat te a taengla a khuen.
Da ya fara ƙididdigar, sai aka kawo masa wani wanda yake bin bashin talenti dubu goma.
25 Tedae anih loh thuung ham khaw kawn khueh pawh. Te dongah anih te a boeipa loh a yuu neh a ca rhoek, a khueh boeih te a yoih tih thuung ham ol a paek.
Da yake bai iya biya ba, sai maigida ya umarta a sayar da shi da matarsa da yaransa da kuma duk abin da yake da shi, a biya bashin.
26 Te dongah sal te bakop tih manghai te a bawk. Te phoeiah, ‘Kai soah na thinsen sak mai lamtah nang te boeih kan thuung bitni!’ a ti nah.
“Bawan ya durƙusa a gabansa. Ya yi roƙo ya ce, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka ƙaf.’
27 Te dongah boei loh a thinphat tih tekah sal te a loeih sak. Te phoeiah a laiba khaw a hlah pah.
Maigidan bawan ya ji tausayinsa, ya yafe masa bashin, ya kuma sake shi.
28 Tedae tekah sal tah cet tih a sal puei pakhat a hmuh. Te long te anih taengah denari yakhat a ba. Te vaengah anih te a tuuk tih a khak phoeiah, ‘Pakhat na ba akhaw n'thuung laeh,’ a ti nah.
“Amma da wannan bawa ya fita, sai ya gamu da wani abokin bautarsa wanda yake binsa bashin dinari ɗari. Sai ya cafke shi, ya shaƙe shi a wuya yana cewa, ‘Biya ni abin da nake binka!’
29 Te dongah a sal puei loh a yalh doela a hloep, ‘Kai soah na thinsen mai dae, nang te kan thuung bitni!’ a ti nah.
“Wannan abokin bautarsa ya durƙusa ya roƙe shi, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka.’
30 Tedae ngaih pawt tih laiba te a thuung duela thongim khuiah a hlak tih a caeh tak.
“Amma ya ƙi. A maimako, sai ya je ya sa aka jefa shi a kurkuku, har yă biya bashin.
31 Aka om hno te a sal puei rhoek loh a hmuh dongah mat a kothae uh. Te dongah a boei taengla a pawk uh vaengah aka om hno te boeih a thui uh.
Sa’ad da sauran bayin suka ga abin da ya faru, abin ya ɓata musu rai ƙwarai, sai suka tafi suka faɗa wa maigidansu dukan abin da ya faru.
32 Te vaengah a boei loh anih te a khue tih, ‘Sal thae aw, kai nan hloep dongah na docanah boeih te kan hlah.’
“Sai maigidan ya kira wannan bawa. Ya ce, ‘Kai mugun bawa, na yafe duk bashin da nake binka domin ka roƙe ni.
33 ‘Kai loh nang kang rhen bangla na sal puei te na rhen ham a kuek van moenih a?’ a ti nah.
Ashe, bai kamata kai ma ka ji tausayin abokin bautarka yadda na yi maka ba?’
34 A boeipa loh kosi a hong tih anih te laiba boeih a thuung hlan atah phaepkung rhoek taengah a thak.
Cikin fushi, maigidan ya miƙa shi ga ma’aikatan kurkuku su gwada masa azaba, har yă biya dukan bashin da ake binsa.
35 Te dongah khat rhip loh a manuca te na thinko neh na hlah uh pawt koinih vaan kah a pa loh namamih taengah te tlam ni a saii van eh,” a ti nah.
“Haka Ubana da yake cikin sama zai yi da kowannenku, in ba ku yafe wa’yan’uwanku daga zuciyarku ba.”

< Matthai 18 >