< Y Salmo Sija 64 >

1 JUNGOG y inagangjo, O Yuus, gui quejaco: adaje y linâlâjo ni y minaañaoña ni y enemigo.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ka ji ni, ya Allah, yayinda nake faɗin abin da yake damuna; ka tsare raina daga barazanan abokin gāba.
2 Naatogyo gui secreto na pinagat y manaelaye; yan y inatborota ni y chumogüe y taelaye.
Ka ɓoye ni daga ƙulle-ƙullen mugaye, daga daure dauren wannan taro masu aikata mugunta.
3 Ni y janafanmalagtos y jilañija taegüije y espada, yan janafanapunta y flechañija, ni manmalaet na sinangan.
Sukan wāsa harsunansu kamar takuba su harba kalmominsu kamar kibiyoyi masu kisa.
4 Para ujaflecha gui secreto y cabales; ya derepente manflecha güe, ya ti maañao.
Sukan yin kwanto su harbi marar laifi; sukan yi harbi nan da nan, ba tsoro.
5 Janafanfitmeja sija gui na jinasuye taelaye: manmanafaesen para ujananaplinanta y laso; ya ilegñija: Jaye ufanlinie?
Sukan ƙarfafa juna a mugayen ƙulle-ƙullensu, sukan yi magana yadda za su ɓoye tarkunansu; su ce, “Wa zai gan su?”
6 Manmanaliligao ni y tinaelaye; ilegñija na tacumple guse y inaligaota: cada uno guiya sija manacjalom jinasonñija yan corasonñija manadong.
Sukan yi ƙulle-ƙullen rashin adalci su ce, “Mun gama ƙulla cikakkiyar maƙarƙashiya tsab!” Zuciyar mutum da tunaninsa, suna da wuyar ganewa.
7 Lao si Yuus flumecha sija, ya enseguidas ninafanlamen nu y flecha.
Amma Allah zai harbe su da kibiyoyi; nan da nan za a buge su su fāɗi.
8 Ya taegüije ninafanmatompo; y jilañija contra sija; ya todo y lumie sija ujayengyong y ilonñija.
Zai juya harshensu a kansu yă kuma kawo su ga hallaka; duk waɗanda suka gan su za su kaɗa kai, suna musu ba’a.
9 Ya todo y taotao sija ufanmaañao; ya ujasangan y checho Yuus: sa ujaguesjaso y finatinasña.
Dukan mutane za su ji tsoro; za su yi shelar ayyukan Allah su kuma yi tunanin abin da ya aikata.
10 Y manunas ufanmagof sija gui as Jeova, ya ujaangoco nu güiya; yan todo y manunas na corason, ufanmalag.
Bari masu adalci su yi farin ciki a cikin Ubangiji su kuma nemi mafaka a gare shi; bari dukan masu gaskiya a zuciya su yabe shi!

< Y Salmo Sija 64 >