< Y Salmo Sija 25 >

1 YYAJAGO, O Jeova, nae jujatsa y antijo.
Ta Dawuda. A gare ka Ya Ubangiji, na miƙa raina.
2 O Yuusso, iyajago nae juangocoyo: chamo yo munamamamajlao; chamo pumopolo y enimigujo na ugana gui jilojo.
A gare ka na dogara, ya Allahna. Kada ka bari in sha kunya, ko ka bar abokan gābana su yi nasara a kaina.
3 Magajet, na todo y mumananggajao ti ufanmamajlao: sija ufanmamajlao ni y chumogüe dinague sin jafa.
Ba wanda yake sa bege a gare ka da zai taɓa shan kunya, amma za su sha kunya su da suke tayarwa babu dalili.
4 Y chalanmo, O Jeova, fanueyo; fanagüe yo, ni y chalanmo.
Ka nuna mini hanyoyinka, ya Ubangiji, ka koya mini hanyoyinka;
5 Osgaejonyo gui minagajetmo ya unfanagüeyo; sa jago y Yuus ni y satbasionjo: iyajago nae jufannangga todotdia.
ka bi da ni cikin gaskiyarka ka kuma koya mini, gama kai ne Allah Mai cetona, kuma begena yana a kanka dukan yini.
6 Jaso, O Jeova, y mauleg na minaasemo; yan y mauleg na güinaeyamo, sa sija guinin apmam na tiempo.
Ka tuna, ya Ubangiji da jinƙai da kuma ƙaunarka mai girma, gama suna nan tun dā.
7 Chamo jumajaso y isao y pinatgonjo, ni y quinebrantaco ni y tinago: segun y güinaeyamo jasoyo, pot y minauleg y naanmo, O Jeova.
Kada ka tuna da zunuban ƙuruciyata da kuma hanyoyin tawayena; bisa ga ƙaunarka ka tuna da ni, gama kai nagari ne, ya Ubangiji.
8 Mauleg yan tunas si Jeova: pot enao na jafanagüe y maniisao ni y chalan.
Ubangiji nagari da mai adalci ne; saboda haka yakan koyar da masu zunubi a hanyoyinsa.
9 Y manmanso ufanfinanagüe gui juisio: yan y manmanso ufanguinia gui chalan.
Yakan bi da masu tawali’u cikin abin da yake daidai ya kuma koyar da su hanyoyinsa.
10 Todo y chalan Jeova güinaeya yan minagajet ni y ayo y umadadaje y tratuña yan y testimoniuña.
Dukan hanyoyin Ubangiji ƙaunatattu ne da kuma aminci ga waɗanda suke kiyaye abin da alkawari ya bukaci.
11 Pot y naanmo, O Jeova, asie y isaojo sa gosdangculo.
Saboda sunanka, ya Ubangiji, ka gafarta laifina, ko da yake mai girma ne.
12 Jaye ayo na taotao y maañao as Jeova? güiya ufinanagüe ni y chalan mano y inayegña.
To wane ne mai tsoron Ubangiji? Zai koyar da shi a hanyar da ya zaɓa masa.
13 Y antiña usaga gui mauleg: ya y semiyaña uereda y tano.
Zai ci kwanakinsa a wadace, kuma zuriyarsa za su gāji ƙasar.
14 Y secreton Jeova gaegue guiya sija y mumaañaogüe güe; ya güiya ufanagüe sija ni y tratuña.
Ubangiji yakan amince da waɗanda suke tsoronsa; yakan sa su san alkawarinsa.
15 Y atadogjo siempre juatan si Jeova; sa güiya ujala y adengjo juyong gui laso.
Idanuna kullum suna a kan Ubangiji, gama shi ne kaɗai zai kuɓutar da ƙafafuna daga tarko.
16 Atanyo, ya gaease ni guajo: sa guajo taeconsueloyo yan piniteyo.
Ka juye wurina ka kuma yi mini jinƙai, gama na kaɗaice ina kuma wahala.
17 Y chinatsagan y corasonjo lumalamegae: najuyongyo gui pinitijo.
Damuwoyin zuciyata sun ninka; ka’yantar da ni daga wahalata.
18 Atan y trinesteco yan y pinitijo; ya unasie todo y isaojo.
Ka dubi wahalata da kuma azabata ka ɗauke mini dukan zunubaina.
19 Atan y enimigujo, sa sija manmegae, ya sija chumatliiyo ni y fejman na chinatlie.
Dubi yadda abokan gābana sun ƙaru da kuma yadda suka ƙara ƙina!
20 Adaje y antijo ya nalibreyo: ya chajo mamamajlao, sa iyajago nae juangocoyo.
Ka tsare raina ka kuma kuɓutar da ni; kada ka bari in sha kunya, gama na nemi mafaka daga gare ka.
21 Y minauleg yan y tininas juadádajeyo: sa jago junanangga.
Bari mutunci da adalci su tsare ni, domin begena yana a kanka.
22 Nalibre, O Yuus, y iya Israel gui todo y chinatsagaña.
Ka fanshi Isra’ila, ya Allah, daga dukan wahalarsu!

< Y Salmo Sija 25 >