< Деяния 18 >

1 Подир това Павел тръгна от Атина и дойде в Коринт,
Bayan haka, Bulus ya bar Atens ya tafi Korint.
2 О А когато го замолиха да поседи повечко време, той не склони;
A can ya sadu da wani mutumin Yahuda mai suna Akwila, ɗan garin Fontus, wanda ya je can ba da daɗewa ba daga Italiya tare da matarsa Firiskila, gama Kalaudiyus ya umarci dukan Yahudawa su bar Roma. Sai Bulus ya tafi yă gan su,
3 И понеже имаше същото занятие, седеше у тях и работеха; защото занятието им беше да правят шатри.
da yake shi ma mai ɗinkin tenti ne kamar su, sai ya zauna ya yi aiki tare da su.
4 И всяка събота той разискваше в синагогата с юдеи и гърци, и се стараеше да ги убеждава.
Kowace Asabbaci kuwa yakan yi muhawwara a majami’a, yana ƙoƙari yă rinjayi Yahudawa da Hellenawa.
5 А когато Сила и Тимотей слязоха от Македония, Павел се притесняваше от своя дух да свидетелствува на юдеите, че Исус е Христос.
Sa’ad da Sila da Timoti suka iso daga Makidoniya, sai Bulus ya ba da kansa ga yin wa’azi kaɗai, yana tabbatar wa Yahudawa cewa Yesu shi ne Kiristi.
6 Но понеже те се противяха и хулеха, той отърси дрехите си и рече: Кръвта ви да бъде на главите ви; аз съм чист от нея; отсега ще отивам между езичниците.
Amma sa’ad da Yahudawa suka yi hamayya da Bulus suka kuma shiga zaginsa, sai ya karkaɗe tufafinsa a cikin rashin yarda, ya ce musu, “Alhakinku yana a kanku! Ba ni da wani laifi. Daga yanzu zan tafi wajen Al’ummai.”
7 И като се премести оттам, дойде в дома на някого си на име Тит Юст, който се кланяше на Бога, и чиято къща беше до синагогата.
Sai Bulus ya bar majami’ar ya kuma tafi ƙofar da take kusa da gidan Titus Yustus, mai yi wa Allah sujada.
8 А Крисп, началникът на синагогата, повярва в Господа с целия си дом; и мнозина от Коринтяните, като слушаха, вярваха и се кръщаваха.
Kirisbus, shugaban majami’a, da dukan iyalinsa suka gaskata Ubangiji; Korintiyawa masu yawa kuwa da suka ji shi suka gaskata, aka kuwa yi musu baftisma.
9 И Господ каза на Павла нощя във видение: Не не бой се, но говори и не млъквай;
Wata rana da dad dare, Ubangiji ya yi magana da Bulus a cikin wahayi ya ce, “Kada ka ji tsoro; ka ci gaba da yin magana, kada ka yi shiru.
10 защото аз съм с тебе, и никой няма да те нападне та да ти стори зло; защото имам много люде в тоя град.
Gama ina tare da kai, ba kuma wanda zai fāɗa maka ya cuce ka, domin ina da mutane da yawa a wannan birni.”
11 И той преседя там година и шест месеца та ги поучаваше в Божието слово.
Saboda haka Bulus ya zauna a nan har shekara ɗaya da rabi, yana koya musu maganar Allah.
12 А когато Галион беше управител в Ахаия, юдеите се подигнаха единодушно против Павла, доведоха го пред съдилището, и казаха:
Yayinda Galliyo yake muƙaddas Akayya, Yahudawa suka haɗa kai suka tasar wa Bulus, suka kuwa kawo shi cikin kotu.
13 Тоя убеждава човеците да се кланят на Бога несъгласно закона.
Suka yi zarge cewa, “Wannan mutum yana rarrashin mutane su yi wa Allah sujada a hanyoyin da suka saɓa wa doka.”
14 Но когато Павел щеше да отвори уста, Галион рече на юдеите: Ако беше ако беше въпрос за някоя неправда или грозно злодеяние, о юдеи, разбира се би трябвало да ви търпя;
A daidai sa’ad da Bulus yana shirin yin magana, sai Galliyo ya ce wa Yahudawan, “Da a ce ku Yahudawa kuna gunaguni game da munafunci, ko kuma wani babban laifi, da sai in iya sauraronku.
15 но ако въпросите са за учение, за имена и за вашия закон, гледайте си сами; аз не ща да съм съдия на такива работи.
Amma da yake ya shafi gardama ce game da kalmomi da sunaye da kuma dokarku, sai ku ji da ita da kanku. Ni ba zan zama mai shari’a kan irin waɗannan abubuwa ba.”
16 И изпъди ги от съдилището.
Saboda haka ya kore su.
17 Тогава те всички хванаха началника на Синагогата Состена, та го биха пред съдилището; но Галион, не искаше и да знае за това.
Sai duk suka juya kan Sostenes shugaban majami’a suka yi masa dūka a gaban kotun. Amma Galliyo ko yă kula.
18 А Павел, след като поседя там още доволно време, прости се с братята си, и отплува за Сирия (и с него Прискила и Акила), като си острига главата в Кенхрея, защото имаше обрек.
Bulus kuwa ya ci gaba da zama a Korint na’yan kwanaki. Sa’an nan ya bar’yan’uwa ya shiga jirgin ruwa zuwa Suriya tare da Firiskila da Akwila. Kafin ya tashi, ya aske kansa a Kenkireya saboda alkawarin da ya yi.
19 Като стигнаха Ефес, той ги остави там, а сам влезе в Синагогата и разискваше с юдеите.
Suka isa Afisa, inda Bulus ya bar Firiskila da Akwila. Shi kansa ya shiga majami’a ya kuma yi muhawwara da Yahudawa.
20 но се прости с тях, казвайки; Ако ще Бог, пак ще се върна при вас. И отплува от Ефес.
Sa’ad da suka roƙe shi ya ƙara’yan kwanaki da su, bai yarda ba.
21 А когато го замолиха да поседи повечко време, той не склони;
Amma da yake barin wurin, ya yi alkawari cewa, “Zan dawo in Allah ya yarda.” Sa’an nan ya tashi daga Afisa a jirgin ruwa.
22 И като слезе в Кесария, възлезе в Ерусалим та поздрави църквата и после слезе в Антиохия.
Sa’ad da ya sauka a Kaisariya, sai ya haura ya gai da ikkilisiya sa’an nan ya gangara zuwa Antiyok.
23 И като поседя там няколко време, излезе и обикаляше наред Галатийската и Фригийската страна та утвърждаваше всичките ученици.
Bayan ya yi’yan kwanaki a Antiyok, Bulus ya tashi daga can ya zaga ko’ina a yankin Galatiya da Firjiya, yana ƙarfafa dukan almajirai.
24 И някой си юдеин на име Аполос, роден в Александрия, човек учен и силен в писанията, дойде в Ефес.
Ana cikin haka sai wani mutumin Yahuda mai suna Afollos, ɗan ƙasar Alekzandariya, ya zo Afisa. Shi masani ne, yana da cikakken sani na Nassosi.
25 Той беше наставен в Господния път, и, бидейки по дух усърден, говореше и поучаваше прилежно за Исуса то а познаваше само Йоановото кръщение,
An horar da shi a hanyar Ubangiji, ya kuma himma ƙwarai a magana, ya kuma yi koyarwa game da Yesu, daidai, ko da yake baftismar Yohanna ce kaɗai ya sani.
26 Той почна да говори дързостно в синагогата; но Прискила и Акила, като го чуха, прибраха го и му изложиха по-точно Божия път.
Sai ya fara magana gabagadi a majami’a. Sa’ad da Firiskila da Akwila suka ji shi, sai suka gayyace shi gidansu suka ƙara bayyana masa hanyar Allah sosai.
27 И когато се канеше да замине за Ахаия, братята го насърчиха, и писаха до учениците да го приемат; и той като дойде помогна много на повярвалите чрез благодатта;
Sa’ad da Afollos ya so ya tafi Akayya, sai’yan’uwa suka ƙarfafa shi suka kuma rubuta wa almajiran da suke can da su marabce shi. Da isowarsa, ya zama da taimako ƙwarai ga waɗanda ta wurin alheri suka gaskata.
28 защото силно опровергаваше юдеите, и то публично, като доказваше от писанието, че Исус е Христос.
Gama da ƙwazo ya ƙaryata Yahudawa a muhawwara a fili, yana tabbatar daga Nassosi cewa Yesu shi ne Kiristi.

< Деяния 18 >