< Uruyan Yuhana 15 >

1 Nming yene nkun kulap kitene kani, kudya nin nimon iziklli: Anankadura kulenlle wa duku lluzur nin nimon kuzu inanzang, ile na inane in lizang (bara na ning ninere tinana nayi Kutelle nkulo).
Na ga wata babbar alama mai banmamaki a sama, mala’iku bakwai da annobai bakwai na ƙarshe, na ƙarshe, domin da su ne fushin Allah ya cika.
2 In wa yene unan ile na i masin fo kurawa kudya in munu nin nla, na i wa yisin ngau kurawa kudiya we ale na ina kata likara finawan tene nin kuyele mye, nin ligang nale na iyisin, nin usamye. I wa mien idowo na Kutelle wa ni nani.
Sai na ga abin da ya yi kamar tekun gilashi gauraye da wuta kuma tsaye kusa da teku, waɗanda suka ci nasara bisan dabbar da siffarta da bisan lambar sunanta. Suna riƙe da garayu waɗanda Allah ya ba su
3 I wa di na lalin Musa, ku cin Kutelle, nin nalacin Gonee: “Katwa fe ka diya wari nin zikiki, ucif Kutelle, ule na a di tigo vat, tibau kedegen ani nin dert, ugo timin timin nyii.
suka rera waƙar Musa bawan Allah da kuma waƙar Ɗan Ragon suna cewa, “Ayyukanka suna da girma da kuma banmamaki, ya Ubangiji Maɗaukaki. Al’amuranka suna da aminci da kuma gaskiya, ya Sarkin zamanai.
4 Cilari na a ma lanzu fiyu fe ba, ucif, anin zasu fi li sa fe? Bara na fere cas di lau nmzein vat ba dak ida tumunfi bara na katwa kacime fe iyimo kanin”
Wane ne ba zai ji tsoronka, yă kuma kawo ɗaukaka ga sunanka ba, ya Ubangiji? Gama kai kaɗai ne mai tsarki. Dukan al’ummai za su zo su yi sujada a gabanka, gama an bayyana ayyukan adalcinka.”
5 Banin nile imone in yene, nin kiti kilau vat, kikaa na kutet niyizi iba duku, ki wa pon nan nya kitene kani.
Bayan wannan sai na duba, a cikin sama kuwa sai ga haikali, wato, tabanakul na Shaida, a buɗe.
6 Nan nya kiti kilau ule anang kadura Kutelle inun kuzur wa nuzu nin nimon inanzan kuzur, iwa shown imon na itene nigure mene.
Daga cikin haikalin mala’iku bakwai tare da annobai bakwai suka fito. Suna saye da tufafin lilin masu tsabta masu walƙiya, suna kuma saye da ɗamarar zinariya a ƙirjinsu.
7 Umong nan nya nale na iwadi nin laii nan nya nanasse nakpa kuzere kishik ni zenariya na ka wa kullun nin tinana nayi Kutelle ule na adi saligang. (aiōn g165)
Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
8 Kiti kilauwe vaat wa kula nin cin nnuzun nruu Kutelle nin nan nya likara mye. Na umon wasa a pira ba andina imon inanzan nono katwaa Kutelle kuzure nkulu ba.
Aka kuma cika haikalin da hayaƙi daga ɗaukakar Allah da kuma daga ikonsa, kuma ba wanda ya iya shiga haikalin sai da aka cika annobai bakwai nan na mala’iku bakwai.

< Uruyan Yuhana 15 >