< Uruyan Yuhana 10 >

1 Ntunna in yene nkan gono kadura kidya din cinu utolu unuzu kitene kani. Iwa tursu ghe nin kuwut, a likashi wa di kitene liti me. Umuro me wa massin uwui a abunu me nafo tilem nla.
Sa'anan na ga wani babban mala'ika yana zuwa daga sama. Yana lullube cikin girgije, a bisa kansa akwai bakangizo. Fuskarsa kamar rana, kafafunsa kamar ginshikan wuta.
2 Awa min kafa ninyert ncara me na kawadi foang, amini wa darda kubunu ncara ulime me kitene kurawa a kun cara ugule me kitene kutiyen.
Yana rike da karamin littafi a hannunsa, da aka bude, sai ya sa kafarsa ta dama a bisa teku, kafarsa ta hagu kuma a kan kasa.
3 Amini wa ti ntet nafo liwui kuculu nzakki, tutung awa ti ntet ututuzu kuzor une asa u gurno.
Sai yayi ihu da babbar murya kamar zaki mai ruri. Lokacin da ya yi ihu, tsawan nan bakwai suka yi magana da karar su.
4 Asa ututu kuzor une ngurno nwa din nworu nnyertin, nlanza liwui kitene kane nworu, “Nyeshe likot uliru ule na ututu kuzore wa belin. Nna uwa nyertin ba.”
Da tsawan nan bakwai suka yi magana, ina dab da rubutu, amma na ji wata murya daga sama cewa, “Ka rike asirin abin da tsawan nan bakwai suka fada. Kada ka rubuta shi.”
5 Gono kadura kanga na nwa yene a yisin kitene kurawa nin kutiyen, a ghantina ucara ulime me kitene kani
Sai mala'ikan da na gani tsaye bisa teku da kasa, ya daga hannun damarsa sama.
6 a silo nin le na adi uworu sa ligang-ule na ana ke kitene kani nin nimon ile na idi nan nye vat; uyii nin nimon ile na idi nan nye vat, a kurawa nin nimon ille na idi nan nye vat: “Na umong umolu kubi ma yituku tutung ba. (aiōn g165)
Sai ya rantse da wannan da ke raye har abada abadin - wanda ya halicci sama da duk abinda ke cikinsa, da duniya da duk abin da ke a kanta, da teku da dukan abin da ke cikinsa, sai mala'ikan ya ce, “Babu sauran jinkiri. (aiōn g165)
7 Ama lilo na gono kadura kin zore cinu uwulsunu kulantung me, ma imon inyeshin Kutelle ma nin kulu, nafo na awa belin acin me anan liru nin nuu me.”
Amma a ranar da mala'ika na bakwai yana dab da busa kahonsa, a lokacin ne asirin Allah zai cika, daidai da yadda ya sanar wa bayinsa annabawa.”
8 Liwuiye na nwa lanza kitene kane su uliru nin mi tutung, aworo, “Cang, sere kufa ninyerti kongo na kudi ncara ngono kadure ule na a yissin kitene kurawa nin kutien.”
Muryar da na ji daga sama ta sake magana da ni: “Tafi, ka dauki budadden littafin da ke hannun mala'ikan da ke tsaye bisa teku da kan kasa.”
9 Nya ndo kini gono kadurawa Kutelle nbelin ghe aniyi kaffa ninyerte. A woroi nenge, “Sere kufe uli kunin. Kuma ti liburi fe gbagai, ana nnuufe, kuba yitu mamas nafo titong.”
Sai na tafi wurin mala'ikan na ce da shi ka bani karamin littafin. Yace dani, “Dauki littafin ka ci. Zai sa cikinka ya yi daci, amma a bakinka zai yi zaki kamar zuma.”
10 Nwa seru kafa ninyerte ncara ngono kadure nleo kunin. Ku wa di mamas nnuu nighe ta gbagbai.
Na dauki karamin littafin daga hannun mala'ikan na ci. Ya yi zaki sosai a bakina kamar zuma, amma da na ci, sai cikina ya zama da daci.
11 Ntong tiwui woroi nenge, “Uma kuru usu anabae tutung gbas kitene nanit gbardang, timin, tilem nin nago.”
Wani yace mani, “Dole ka sake yin annabci kuma game da mutane masu yawa, da al'ummai, da harsuna da sarakuna.”

< Uruyan Yuhana 10 >