< Matiyu 10 >

1 Yesu yicila nono katwa me inung likure nan nawaba ligowe a na nani tigo kitene tiruhu tinanzang, i nutuzung nani ndas, ikuru ishizin nin vat tikonu a nsalin cine nidowo vat.
Sai ya kira almajiransa goma sha biyu wurinsa ya kuma ba su iko su fitar aljanu, su kuma warkar da kowace irin cuta da rashin lafiya.
2 Nene tisan nono katwa we inung likure nan nawabe wadi ne. Unan cizune, Simon (urika na awa yicughe Bitrus), a Adrawus gwane; Yakub usaun Zabadin, nin Yuhana gwane;
Ga sunayen manzannin nan goma sha biyu, da fari, Siman (wanda ake kira Bitrus) da ɗan’uwansa Andarawus; Yaƙub ɗan Zebedi da ɗan’uwansa Yohanna;
3 Filibus, nin Batalomi; Yakub usaun Alpensus, nin Tadawus;
Filibus da Bartolomeyu; Toma da Mattiyu mai karɓar haraji; Yaƙub ɗan Alfayus da Taddayus;
4 Simon unan pizuru tigo nati, nin Yahuda Iskaroti, ulenge na ama lewughe.
Siman Zilot da kuma Yahuda Iskariyot wanda ya bashe Yesu.
5 Ale likure nan nawabe Yesu wa tuu nani. a wunno nani atuf aworo, “Na iwa do kika alumai duku ba, tutung yenjen iwa piru kan kagbirin Samariya.
Waɗannan sha biyun ne Yesu ya aika da umarni cewa, “Kada ku je cikin Al’ummai, ko kuwa ku shiga wani garin Samariyawa.
6 Nana na can kilarin nakam nwulun Israila.
A maimakon haka ku je wajen ɓatattun tumakin Isra’ila.
7 Tutung asa inya, belen nani uliru Kutelle iworo, “udak kipin tigo Kutelle nda duru.'
Sa’ad da kuke tafiya, ku yi wa’azi, kuna cewa, ‘Mulkin sama ya kusato.’
8 Shizinon nin nanan tikonu, fyan anan kul, wesen anan tikutulu, tutung nutuzunon agbergenu. Inan filin munari, anung wang filizinang.
Ku warkar da marasa lafiya, ku tā da matattu, ku tsabtacce kutare, ku kuma fitar da aljanu. A kyauta kuka samu, ku kuma bayar a kyauta.
9 Na iwa yiru fizinariya, azurfa sa fi jangaci tika mine ba.
“Kada ku riƙe wata zinariya ko azurfa ko jan ƙarfe a aljihunanku,
10 Yenjen iwa yaun nkan cin bara ucin mine, sa altuk aba, sa akpata, sa ucan ncin, bara unan katwa ma diru imonli me ba.
kada ku ɗauki jaka don tafiya, ko ƙarin riga, ko takalma ko sanda; domin ma’aikaci ya cancanci hakkinsa.
11 Vat kagbiri sa atii alenge na ipira, pizira ulenge na ado Kutelle nanye, isoku udu lilongo na ima nyiu.
Kowane gari ko ƙauyen da kuka shiga, ku nemi mai mutunci a wurin, ku kuma zauna a gidansa har sai kun tashi.
12 Asa idin piru nanya kilare, lisonnani.
Da shigarku gidan, ku yi gaisuwa.
13 Iwa kawu minu mang na ayi asheu mine so nanghinu, anna ikawa minu mang ba na ayi asheu mine kpilin kiti mine.
In gidan na kirki ne, bari salamarku ta zauna a kansa; in kuwa ba mai kirki ba, salamarku ta komo muku.
14 Inung tutung alenge na Isere minu ba, a na ilanza uliru mine ba, iwa nya yiu kilari kane sa kani kagbire, kotinon lidau nabunu mine.
Duk wanda ya ƙi marabtarku ko ya ƙi sauraron kalmominku, sai ku karkaɗe ƙurar ƙafafunku sa’ad da kuka fita gidan ko garin.
15 Kidegen ndin bellu minu, anan Sodom nin Gomora ma katinu nin lanzu mang lirin shara nin kani kabgwere.
Gaskiya nake gaya muku, za a fi jin tausayin Sodom da Gomorra a ranar shari’a fiye da wannan gari.
16 Yenen, nto minu ndas nafo akam nanya niyiyo, bara nani, yitan jijin nafo iyii ikuru iyita sa unanzu nimon nafo awulung.
“Ina aikan ku kamar tumaki a cikin kyarketai. Saboda haka ku zama masu wayo kamar macizai, kuma marasa ɓarna kamar kurciyoyi.
17 punon iyizi anit mung! Iba du ninghinu ubun nago, tutun nanya natii nlira mine iba kpizu minu.
Ku yi hankali da mutane; za su miƙa ku ga majalisa su kuma yi muku bulala a majami’unsu.
18 Iba kuru ida ninghinu ubun na gomna nan nago bara meng, uma so nafo ushaida nanya nalumai.
Saboda ni, za a ja ku zuwa gaban gwamnoni da gaban sarakuna domin ku ba da shaida a gabansu, da kuma ga Al’ummai.
19 Iwa do ninghinu kiti mine, yenje iwa fo kidowo kitene nimon ilenge na ima bellu, bara imon ilenge na ima bellu ima niminu nanyan koni kube.
Amma sa’ad da suka kama ku, kada ku damu game da abin da za ku faɗa ko kuwa yadda za ku faɗe shi. A lokacin za a ba ku abin da za ku faɗa,
20 Bara na anughere ma su ulire ba, Uruhu Kutelle nanya minere ma liru.
gama ba ku ba ne kuke magana, amma Ruhun Ubanku ne yake magana ta wurinku.
21 Gwana ma lewu gwana idi molu, Ucif tutung gonome. Nono mafitu mayardang nin nacif mine inin tizu nani idi molsu nani.
“Ɗan’uwa zai ci amanar ɗan’uwansa, a kuma kashe shi, Uba ma zai yi haka da ɗansa;’ya’ya za su tayar wa iyayensu, su kuma sa a kashe su.
22 Anit vat ba nari minu bara lissaning. Ama vat nlenge na atere kibinayi udu liganye, ama se utucu.
Dukan mutane za su ƙi ku saboda ni, amma wanda ya jure har ƙarshe zai sami ceto.
23 Iwa kara minu nka kagbiri, con udu kan, bara kidegenere idin bellu minu, na ima nuzu vat uduru nigbirin Israila ba, gonon Nit ma dak.
Sa’ad da aka tsananta muku a wannan wuri, ku gudu zuwa wancan. Gaskiya nake gaya muku, kafin ku gama zazzaga dukan biranen Isra’ila, Ɗan Mutum zai zo.
24 Na gono unan masu wasa akata unan dursuzu me ba, sa kucin yita nbun Cikilari me.
“Ɗalibi ba ya fin malaminsa, haka ma, bawa ba ya fin maigidansa.
25 Ubatina ame unan mase so nafo unan dursuzu me, nanere kucin nafo Cikilari me, iwa yicila Cikilare Belzubal, ma ngbardang nanzu nale na idi nanya kilari me ma yitu nyizari!
Ya isa wa ɗalibi yă zama kamar malaminsa, haka ma bawa kamar maigidansa. In har an kira wanda yake kan gida Be’elzebub, me za su ce game da mutanen gidansa?
26 Bara nani, na iwa lanza fiu mine ba, bara na imomong duku na itursun, ilenge na ima punu ba, a na imong duku ilenge na iyeshin ile na ima yinnu nin ning ba.
“Saboda haka kada ku ji tsoronsu. Ba abin da yake a rufe da ba za a tone ba, ko kuwa a ɓoye da ba za a bayyana ba.
27 Ilenge imon na Nbellin minu nanya nsirti, bellen ining nin wui, tutung ile imon na ilanza baat nin natuf mine, ghanan kitene kilari ibellin ku.
Abin da na faɗa muku a asirce, ku faɗe shi a sarari; abin da aka faɗa muku a kunne, ku yi shelarsa daga kan rufin ɗaki.
28 Na iwa lanza fiu nle na ama molu ka kidowe ba, ama na awasa amolo ulai ba. Na lanzan fiu nlenge na awasa amolo vat ka kidowe nin laiye nla saligan. (Geenna g1067)
Kada ku ji tsoron masu kashe jiki amma ba sa iya kashe rai. A maimakon haka, ku ji tsoron Wannan wanda yake da iko yă hallaka rai duk da jiki a jahannama ta wuta. (Geenna g1067)
29 Na niwulun niba idin lesu ni nin nin nikurfu baat ba? Vat nin nani, karum wasa ka deu kutyin sa uyirun Cif mine ba.
Ba akan sayar da kanari biyu kobo ɗaya ba? Duk da haka ba ɗayansu da zai fāɗi ƙasa ba da yardar Ubanku.
30 Titi litife wang ayiru timashi nari.
Kai, ko gashin kanku ma duk an ƙidaya su.
31 Na iwa lanza fiu ba, ikatin niwulung nane nin gongon.
Saboda haka kada ku ji tsoro; kun fi kanari masu yawa, daraja nesa.
32 Bara nani, vat nlenge na a yinna nin mi nanya nanit, Meng wang ma yinnu ninghe nbun Ncif ning, ulenge na adi kitene kani.
“Duk wanda ya bayyana yarda a gare ni a gaban mutane, ni ma zan bayyana yarda a gare shi a gaban Ubana da yake cikin sama.
33 Ame tutung ulenge na anari nbun nanit, meng wang mmanari ghe nbun Ncif ning, ulenge na adi kitene kani.
Amma duk wanda ya yi mūsun sani na a gaban mutane, ni ma zan yi mūsun saninsa a gaban Ubana da yake cikin sama.
34 Yejen iwa kpilza nna dak nin lissosin limang nyie. Na nna dak nin lissosin limang ba, nna dak nin kusangaliari.
“Kada fa ku ɗauka na zo ne don in kawo salama a duniya. A’a, ban zo don in kawo salama ba, sai dai takobi.
35 Bara nna dak nda dunjo unit nin cifme, a ushono nin name, a uwul nin nanlesme.
Gama na zo ne in sa, “‘gāba tsakanin mutum da mahaifinsa,’ya da mahaifiyarta, matar ɗa da surukarta,
36 Anan nivira nin nit ba yitu anan nanya kilari me.
abokan gāban mutum, za su zama mutanen gidansa ne.’
37 Ame ulenge na adi nin su cif sa uname nbun ning na abati unan dortu ninghe ba. Tututng ame ulenge na adi nin su nshonome sa usaunme nbun ninghe, na abatin unan dortu ning ba.
“Duk wanda ya fi ƙaunar mahaifinsa ko mahaifiyarsa fiye da ni, bai dace yă zama nawa ba; duk kuwa wanda yake ƙaunar ɗansa ko diyarsa fiye da ni, bai dace yă zama nawa ba;
38 Ame ulenge na ayauna kucan kotinu me adofini ba, na abatin unan dortu ninghe ba.
duk wanda kuma bai ɗauki gicciyensa ya bi ni ba, bai dace yă zama nawa ba.
39 Ame ulenge na ase ulai me ba diru unin. Ame tutung na adira ulai me bara meng, ama se unin.
Duk mai son adana ransa zai rasa shi, duk wanda kuwa ya rasa ransa saboda ni zai same shi.
40 Ulenge na asere minu, asere mengku, ame tutung na aserai, asere ulenge na atoyi.
“Wanda ya karɓe ku, ya karɓe ni ne, wanda kuma ya karɓe ni, ya karɓi wanda ya aiko ni ne.
41 Ame ulenge na asere unan liru nin nu Kutelle ama seru ulada nna liru nin nu Kutelle. Tutung ame ulenge na asere unit ulau bara adi unit ulau, ama seru ulada nnit ulau.
Duk wanda ya karɓi annabi don shi annabi ne, zai sami ladar annabi, duk kuwa wanda ya karɓi mutum mai adalci don shi mai adalci ne, zai sami ladar mai adalci.
42 Vat nlenge na ana umong nanya nabebene alele, ka kop nmyen micancam asono, bara ame unan kadura Kutelleri, kidegen nbellin minu na ama diru ulada me ba.”
In kuma wani ya ba wa ɗaya daga cikin ƙananan nan ko da kwaf ruwan sanyi ne kan shi almajirina ne, gaskiya nake gaya muku, ba shakka ba zai rasa ladarsa ba.”

< Matiyu 10 >