< Ibraniyawa 13 >

1 Na usu linuana lii ubun,
Bari kaunar 'yan'uwa ta cigaba.
2 na iwa shawa iseru amara ba, bara usu nani among na senru nono kadua Kutelle sa uyiru mine.
Kada ku manta da karrama baki, domin ta wurin yin haka, wasu suka marabci mala'iku ba tare da saninsu ba.
3 Lizinon nin nalenge na idi licin, nafo anung di nange nanghinu nafo ninmini nidowo di nniu nanghinu.
Ku tuna da wadanda ke cikin kurkuku, kamar dai kuna tare da su cikin wannan hali. Kuma ku tuna da masu shan azaba kamar tare kuke cikin wannan hali
4 Na ilugwa so imon ndaraja vat, na ukomi nilugwa so lau, Kutelle ba da wucu kidegen kiti nanan kulapi nzina.
Bari kowa ya girmama aure, bari kuma a tsarkake gadon aure, gama Allah zai shar'anta fasikai da mazinata.
5 Na lisosin nime so sa ukuluma fikurfung, na imon ile na udumun ibatinfi, bara Kutelle litime wa woro “na meng ba suunufi ba, so nderinfi,
Bari halinku ya kubuta daga kaunar kudi. Ku dangana da abubuwan da kuke dasu, domin Allah da kansa yace, “Bazan barku ba, ba kuma zan yashe ku ba.”
6 na imon na tidimu ibatinari, bara tinan belle fong “Kutelle amere unan buunu nighe, meng ba lanzu fiu ba, iyaghari umong ba su menkurwa?”
Bari mu zama da dangana domin mu sami gabagadin cewa, “Ubangiji ne mai taimakona, ba zan ji tsoro ba. To me mutum zai iya yi mani?”
7 Yenjen alenge na idi ndortu nighinu, alenge na idin bellu munu uliru Kutelle, tutun yenjen uduk katuwa mine, suun nafo inughe.
Ku fa lura da wadanda ke shugabanninku, wadanda suka horar da ku cikin maganar Allah, kuma ku lura da sakamakon rayuwarsu, ku yi koyi da bangaskiyarsu.
8 Yesu Kristi amere urume kitimone nnleghe udu ubune vat. (aiōn g165)
Yesu Almasihu daya ne a jiya, da yau, da har abada. (aiōn g165)
9 Na iwa wututun munu nin nmong udursuzu upese ngangan ba, bara ucaun ukele nibinai mine kiti naliheri, na imonli wansu tigo ulenge na iwau ibuno alenge na isosin bara inin ba.
Kada ku kauce zuwa ga bakin koyarwa daban daban, domin yana da kyau zuciya ta ginu ta wurin alheri, amma ba da dokoki game da abinci ba, wadanda basu taimaki wadanda suka kiyayesu ba.
10 Tidin nbagadi, bara alenge na idin su katuwa ku nanya kitin liran wansa uleo ku ba.
Muna da bagadin da wadanda ke hidima a cikin alfarwa basu da ikon su ci daga bisansa.
11 Bara nmii ninawa na ina gutun bara kalapoi upirist udia wari din dasu mun kiti kilau, asa ijuju nidowo mine ndase.
Babban firist na shiga wuri mai tsarki da jinin dabbobin da aka yanka, hadayar zunubai, amma namansu a kan kai bayan sansani a kone shi.
12 Bara Yesu wa gutun nmii mye mamal kibulun kagbiri, nanya nworu akusu anite unuzu nmii mye.
Domin haka Yesu shima ya sha wahala a bayan kofar birnin, domin ya tsarkake mutane ta wurin jininsa.
13 Na arike bara nani tido kitime ndase, timin ulanzu ncin mye.
Domin haka bari mu tafi gare shi a bayan sansani dauke da kunyarsa.
14 Bara na tidinin nkan kagbir kan nati bite kikane ba, nin nani tidin piziru kagbir kanga na ka ba dak.
Domin bamu da wani birni dawwamamme a nan. Maimako haka muna bidar birni dake zuwa.
15 Kitin Yesu ti ba ni atibite bara liru myeko lome liyiri, kiti Kutelle, liru longo na linnere kumat nnu bite inan yinno lisa mye.
Ta wurin sa kuma, bari kullum mu mika hadayu na yabo ga Allah, yabon kuwa shine kalmomin bakinmu da ke daukaka sunansa.
16 Na iwa shawa usu nimon icine ba, ibun linuana ba, bara imusin nle unii litere Kutelle din lanzu nmaghe.
Kada kuma mu manta da yin nagarta da kuma taimakon juna, domin Allah na farin ciki sosai da irin wadannan hadayun.
17 dorton nin nakpu nati mine kiti nadidiya bara inughe din sun ncaa nidowo mine, nafo alenge na iba ni kibatiza, dorton nani inan dofino ninghinu nin liburi liboo, na nin tiana nayi ba, na uba bunu munu ba.
Ku yi biyayya da sadaukarwa ga shugabanninku, domin suna aikin tsaro a kanku saboda rayukanku, kamar wadanda zasu bada lissafi. Kuyi biyayya gare su saboda su yi aikin lura daku cikin farin ciki, ba da bakin ciki ba, don in su yi da bakin ciki ba zai amfane ku ba.
18 Suun nari nliran, bara tiyinna tidinin nibinai nilau, ninsu lisosin ngongon nanya nimon vat.
Kuyi mana addu'a, domin mun tabbata muna da lamiri mai tsabta, kuma muna burin muyi rayuwar dake daidai cikin dukkan al'amura.
19 meng uni nkpinmunu agang vat isu nani, bara meng nan se nkpilla kiti mine na nin dandaunu ba.
Kuma ina karfafa ku dukka kuyi haka, domin in sami dawowa gareku da sauri.
20 Nene na ame Kutelle ntop, ulenge na ana dak ninghe unzu nanya nkul ame udia liwalli nakam ncikilari Yesu kiti nmii nalikawali sa ligan. (aiōnios g166)
To bari Allahn salama, wanda ya tada babban makiyayin tumakin nan daga matattu, Ubangijinmu Yesu, ta wurin jinin madawwamin alkawari, (aiōnios g166)
21 Ukullo munu nin nimon icine inan su lidu mye, na lidi katuwa nanya bite. alenge na idin puuzu ghe ayi kiti mye, unuzu Yesu Kristi kitime, ngongong duku sa ligan, uso nani. (aiōn g165)
ya kammala ku da dukan abu mai kyau domin ku aikata nufinsa. Bari yayi aiki a cikinmu wanda zai gamshe shi sosai. Ta wurin Yesu Almasihu, bari daukaka ta tabbata gare shi har abada. Amin. (aiōn g165)
22 Nene ndin kpinu munu nagang, linuana, inanan miino ukpinu nagang na ina nyertin munu baat.
'Yan'uwa, yanzu dai ina karfafa ku, da ku jurewa takaitacciyar maganar karfafawar da na rubuto maku.
23 Yinnon nworo gwana bite Timoti ina bunku ghe ame ulenge na nba yenu ghe as ada na nin dandaunu ba.
Ina so ku sani an saki dan'uwan mu Timoti, tare da shi zan zo in gan ku idan ya iso da sauri.
24 Lisson adikdiya mine vat, umunu annit alauwe alenge na idi in ilaliya din lissu munu.
Ku gaida shugabanninku dukka da kuma dukkan masu bada gaskiya. 'Yan'uwa daga can Italiya suna gaishe ku.
25 na ntop Kutelle so nanghinu vat.
Bari alheri ya kasance tare daku dukka.

< Ibraniyawa 13 >