< Katwa Nono Katwa 22 >

1 Bulus woro, “Akune na Yahudwa nan nuana ning, dinang atuf ilanza ile imon na nba bellu alenge na idin vurzi nliru nene!”
“Yanuwa da Ubanni, ku saurari kariya ta zuwa gare ku yanzu.”
2 Na ligozin nanite lanza Bulus nlirina nin lilem in Ibranaci, ita tik, itunna nlazughe. Bulus nin woro nani,
Da taron sun ji Bulus na magana a harshen Ibraniyawa sai sun yi tsit. Ya ce,
3 “Meng wang ku Ibraniyawa, nafo anunghe. Iwa marue kipin Tarsus, nanya kusarin Sisiliya, Ama nna kunjo kikane in Urshalima. A ndutu gono, iwa yinnin ti duka to na Musa wani an kabite ku. Gamaliyari wadi unan dursuzui. Nwa dortu ti duka tone bara na nwadi nin su ndortu uliru Kutelle, meng tutung yiru anung vat wang din dortun toni ti duke.
Ni Bayahude ne daga garin Tarwasa na Kilikiya, amma a karkashin Gamaliyal aka ilimantar da ni. An horar da ni sosai bisa ga bin hanyar dokokin kakkaninmu. Ina da himma ga bin Allah kamar yadda ku ma kuna da ita.
4 Unare wati meng fo kidowo nkpazu nalenge na iyinna nin kadura Kutelle kitenen Yesu. Nwa pisuru tibau nmolsu nani. Vat kubi ko na nse nalilime sa awani alenge na yinna nin kadure, asa nta ito nani kilari licin.
Na tsananta wa wannan Hanyan har ga mutuwa; na daure maza da mata sa'annan na jefa su cikin gidan yari.
5 Udya na Prieste wa yiru nani, nanere wang inung anit alenge na iwadi nanya kudaru kudya na Yahudawa wa yiru. Iwa ni iyerte ndomun kiti nuana mine a Yahudawa na iwa di kipin in Damaskus. Mani ma yerte wa ni likara nwo ndo kikane nkifo kogha ku na ayinna nin Yesu. Asa nkifo nani, nnin yauna nani nafo acin udu Urushalima, inin di funuan.
Hakannan ma babban firist da dukan dattawa za su ba da shaida cewa na karbi izini daga wurinsu domin 'yan'uwa da ke a Dimashku, saboda in tafi can. Haki na shine in daure mabiyan Hanyan nan, in kawo su Urushalima domin a hukunta su.
6 Inin nya udu u Damaskos. Na nda kupopo Ndamaskus, kubi nikoro likure nin naba nwui, nmong nkanang tunna minuzu kitene susut ninmi.
Sa'anda ina cikin tafiya, ina kuma kusa da Dimashku, da tsakar rana sai farat daya ga babban haske daga sama ya haskaka kewaye dani.
7 Nkanaghe wadii kang ntunna ndeu kutiin. Ntunna nlanzaa liwui nmong din liru ninmi piit kitene kani, adin du, 'Shawulu! Shawulu! iyaghari nta udin yoyi?'
Na fadi kasa sa'anan na ji murya na ce da ni, 'Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mani?'
8 In kawaghe, 'Feghari Cikilari?' A worei, 'Menghari Yesu un Nazeret, ulenge na udin yoghe.'
Na amsa, 'Wanene kai, Ubangiji?' Ya ce mani, 'Nine Yesu Banazarat wanda kake tsananta wa.'
9 Anit ale na iwa di nin mi yene nkananghe, ama na ilanza imon ilenge na liwuye wadin belle ba.
Wadanda ke tare da ni sun ga hasken, amma ba su gane muryar wanda ya yi magana da ni ba.
10 Meng tirino, 'Iyaghari udi ninsu nsufi Cikilari?' Cikilare worei, 'Fita upiru nanyan Damaskus. Umong unit di kikane na ama bellin fi vat imon ilenge na uma su.'
Na ce, 'Me zan yi ya Ubangiji?” Ubangiji ya ce mani, 'Tashi ka tafi cikin Dimashku, a can za a fada maka abinda wajibi ne ka yi.
11 Nkanang mone wadi kang na nkuru yene kiti ba, nkanang wati iduu. Inung anite naa iwa di nin mi kifo ucara ning inin wonu udu nanyan Daskuse.
Ban iya ganin wuri ba domin walkiyar hasken, sai na tafi cikin Dimashku ta wurin jagorancin wadanda ke tare da ni.
12 Umong unit na lissame wadi Hananiyas da nda yeni. Ame unitari na awadin lanzu fiu Kutelle nin dortu tiduka na Yahudawa. Vat a Yahudawa na iwa sosin Damaskuse belle imon icine kitene me.
A can na sami wani mai suna Ananiya, mai tsoron Allah bisa ga sharia, da kyakyawan suna kuma a gaban Yahudawa da ke zama a can.
13 Ada adayissina kupo ning anin woro, 'udondon ning Shawulu, 'tunna nyenju tutung!' Ntunna yenju, nyeneghe ayissin kupo ning.
Ya zo gare ni ya ce, 'Dan'uwa Shawulu, karbi ganin gari.' A daidai wannan sa'a na gan shi.
14 Atunna aworoi: 'Kutelle kurika nati dighe nsujada, a kurika na acif bite na sughe usujada na fere fi amanin dursu fi imon ile naa adi nin su usu.
Sa'annan ya ce, 'Allah na kakkaninmu ya zabe ka ka san nufinsa, ka ga Mai Adalcin nan, ka kuma ji muryar da ke fitowa daga bakinsa.
15 A dursofi unan katwa kalau warum, Yesu Umasiya, Uminin kuru ulanzaghe din liru litime.
Gama za ka zama mashaidinsa ga dukan mutane game da abinda ka gani da wanda ka ji.
16 Bara nani nene yenje uwa molu kubi? Fita nshitinfi nmyen ushitinu ulau, unin su nlira nanya lissan Yesu Cikilari utiringhe akusufi alapi fe!'”
A yanzu me ka ke jira? 'Tashi a yi maka baftisma a wanke zunubanka, kana kira bisa sunansa.'
17 Na nkpilla Urushalima. Nlonliri ndo kutii nlira kudya, ntunna nlira, na nwadi nanyan lire kikane, nse litining nanya namoro.
Bayan da na dawo Urushalima, sa'anda ina addu'a a cikin haikali, sai na karbi wahayi.
18 Cikilare lirina ninmi, aworoi, 'Yenje uwa so kiti kane! Suna Urushalima nene, bara anite kikane mayinnu nin nimon ile na uma bellu nani liti nighe ba!'
Na gan shi ya ce mani, 'Gaggauta ka bar Urushalima yanzu, domin ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.'
19 Ama meng woroghe, ' Cikilari, iyiru nwo meng nacinu atii nlira adidya kang in pizuru nalenge na iyinna ninfi. Alenge na nse iyinna ninfi, meng wati itiza nani nilari licin, in wadin fonani wang.
Na ce, 'Ubangiji, su da kansu sun san yadda na sa su a kurkuku na kuma doddoke wadanda suka gaskanta da kai a kowacce masujada.
20 Idin lizinu nin kubi ko na iwa molu kucin fe Istifanus, meng wayissin kite ndin yenjee nkuru na nani uyinu ning kitene nimon ile na iwadin sue. Meng tutung wang wadi nca nimoon ilenge na anan molume wa kala iceo kusari kurum!'
A sa'anda a ke zubar da jinin mashaidinka Istifanus, ina nan tsaye ina goyon baya, ina kuma lura da rigunan wadanda suka kashe shi.'
21 Ama Cikilare woroi, 'Kayi, yenje uwa so kiti kane! Suna Urushalima, bara meng matufi piit nin kiti kane udu kiti namon anit, na idi a Yahudawa ba!'”
Amma ya ce mani, 'Tafi, domin zan aike ka can wurin Al'ummai.'
22 Anite wadin lanzu Bulus ku nlire se na iwa lanza Cikilarin toghe kiti namong anit. Itunna ighanan jartuzu, “Molonghe! Na acaun uso nin lai tutung ba!”
Mutanen sun bar shi yayi magana har zuwa ga wannan lokacin. Amma sai suka ta da murya suna cewa, 'A kawar da wannan dan taliki daga duniya: don bai kamata ya rayu ba.'
23 Na iwa di nanya jaartuze, ikalza altuk kitene mine inin fizza lidau kitene kani, uleli ute din durru tinanayi mine.
Sa'anda suke tadda muryarsu, suna jefar da tufafinsu da kuma baza kura a iska,
24 Udya mine tunna ata iyaun Bulus ku iteghe nanya kilari licin. Aworo nani ikpizu Bulus ku anan belle imon ile na ata inanza a Yahudawa ayi kang nani.
babban hafsan ya umarta a kawo Bulus a farfajiyan. Ya umarta da cewa a bincike shi da bulala, domin ya san dalilin da suka ta da ihu gaba da shi haka.
25 Inin tunna inakpa acara me itereghe nnunwo ikpizughe kimal me. Ama Bulus belle kusoja kupome, “Uma patilunu uduka andi ukpizai, kunan Rumawa, urika na umong nsa do ninghe kilarin shara akpaghe nin kulapi ba!”
Bayan da suka daure shi da tsirkiya, Bulus ya ce wa Jarumin da ke kusa da shi, “Ko daidai ne bisa ga doka a yi wa Barome wanda ma sharia ba ta kashe shi ba bulala?”
26 Na kusoje nlanza nani, ado kitin dya mine adi bellinghe. Aworo ndya nasoje, “Ule unite kunan Rumawari! Iyiru dai na uwasa utanari ti kpizoghe ba!”
Da Jarumin ya ji haka, ya tafi wurin babban hafsan, yana cewa, “Me kake so ka yi? Gama wanan mutumin dan asalin Roma ne.”
27 Udya nasoje da ada woroghe, “Belli, fe kunan Rumawari?” Bulus woroghe “e-e.”
Babban hafsa ya zo ya ce masa, “Gaya mani, kai dan asalin Roma ne?” Bulus ya ce, “Haka ne.”
28 Udya nasoje kawaghe aworo, “meng se nin nikufun gbardanghari inase uso kunan Rumawa.” Bulus woroghe, “Meng kumat in Rumawari.”
Babban hafsan ya amsa masa, “Da kudi masu yawa na sayi yancin zama dan kasa.” Amma Bulus ya ce, “An haife ni dan kasar Roma.
29 Anit ale na iwa cinu udun tirighe tipinpin tunna isughe deidei. Ame udya nadidya nasoje wang fiu wa kifoghe, kube na awal anza Bulus kunan Rumawari, bara na ame wa terughe.
“Sai mutanen da sun zo su tuhume shi sun bar shi nan da nan. Babban hafsa shi ma ya tsorata da ya gane Bulus dan asalin Roma ne, domin ya riga ya daure shi.
30 Ukurtunun nkuye, udya nasoje wadi nin su alanza kidegen nvurzun liru ule na a Yahudawe dumun' kitenen Bulus. Bara nani abuku time, anin ta udya na Prieste nin vat kudaru me izuro. Anin da nin Bulus aceughe in kitik mine.
Washegari, babban hafsan ya so ya san gaskiyar tuhuma da Yahudawa suke yi a kan Bulus. Sai ya kwance shi daga sarka, ya kuma umarci babban firist da dukan majalisa su sadu. Sai ya kawo Bulus ya sa shi a tsakiyarsu.

< Katwa Nono Katwa 22 >